Showing posts with label ISLAMIC ZONE. Show all posts
Showing posts with label ISLAMIC ZONE. Show all posts
Friday, 17 May 2019

FALALAR KARANTA FALAKI DA NASI MUSAMMAN CIKIN WATAN RAMADAN
SIRRIN FALAKI DA NASI
NA 1: DUK BAYAN SALLAR FARILLA, A KARANTA KAFA UKU UKU, BAYAN ASUBA DA MAGRIB, KAFA DAYA DAYA, BAYAN ISAH, DA AZAHAR DA LA'ASAR.
NA 2: LOKACIN KWANCIYA, KUL HUWALLAHU, FALAKI DA NASI, UKU UKU, A TOFA A HANNU, A SHAFA A JIKI,
NA 3: YAWAN KARANTA, WADANNAN SURORI, YANA BAIWA MUTUM KARIYA, DAGA DUKKAN SHARRI.
MANZON ALLAH SAW, YA CE BABU ABINDA YAKE TSARE SHARRI KAMAR FALAKI DA NASI.
ALLAH KA TSARE MU DA TSAREWARKA.
"Dan Allah ko ba za ka karanta ba ka tura zuwa gaba saboda wasu ma su gani".
NA 1: DUK BAYAN SALLAR FARILLA, A KARANTA KAFA UKU UKU, BAYAN ASUBA DA MAGRIB, KAFA DAYA DAYA, BAYAN ISAH, DA AZAHAR DA LA'ASAR.
NA 2: LOKACIN KWANCIYA, KUL HUWALLAHU, FALAKI DA NASI, UKU UKU, A TOFA A HANNU, A SHAFA A JIKI,
NA 3: YAWAN KARANTA, WADANNAN SURORI, YANA BAIWA MUTUM KARIYA, DAGA DUKKAN SHARRI.
MANZON ALLAH SAW, YA CE BABU ABINDA YAKE TSARE SHARRI KAMAR FALAKI DA NASI.
ALLAH KA TSARE MU DA TSAREWARKA.
"Dan Allah ko ba za ka karanta ba ka tura zuwa gaba saboda wasu ma su gani".
Sunday, 30 April 2017

Shin Ko Dan Zina Yanada Gadon Mahaifiyar Sa ? Sheikh Jamilu Yusuf Zarewa.
Shin Ko Dan Zina Yanada Gadon Mahaifiyar Sa Sheik Jamilu Yusuf Zarewa - Fatwah
Tambaya ?
Assalamu alaykum. Malam don Allah Malam innada tanbaya, Malam mace ce tayi cikin batare da aure ba, ta haihu kuma tana da kudi sai Allah yamata rasuwa toh malam yaron zaici gadonta.
Amsa:
Wa alaikum assalam, idan mace ta yi cikin shege kuma ta haifi Da, daga baya ta mutu Dan zinar da ta haifa zai gaje ta, saboda Allah madaukakin sarki a cikin suratun Nisa'i aya ta : 10 ya yi wasiyya a bawa 'ya'yaye gado, Dan zina kuma yana cikin jerin 'ya'yayen mahaifiyarsa, wannan yasa zai gaje ta.
Dan zina ba ya gadon mahaifinsa a wajan mafi yawancin malamai, ko da kuwa ya yarda dansa ne.
Allah ne mafi sani.Dr Jamilu Zarewa.
® Sheikh DR.Jamilu Yusuf Zarewa
Sunday, 1 January 2017

DAN BIRNI SHINE WANDA YA WAYE DA BIN DOKOKIN ALLAH UBANGIJIN KOWA DA KOMAI.
DAN BIRNI SHINE WANDA YA WAYE DA BIN DOKOKIN ALLAH UBANGIJIN KOWA DA KOMAI.
๐๐ปMenene GIDADANCI?
✔ GIDADANCI Shine a lokacin da Musulmi yake shiga Harkar Bukukuwan Sabuwar Shekarar Kirtoci, shi kuma bai ma san Kwanakin watan HIJIRIYYA ba na musulunci.
๐๐ปMenene SAKARCI?
✔ SAKARCI Shine : Lokacin da Musulmi yake ganin ai Taya Arna murnar Bikin KIRSIMETI da na SABUWAR SHEKARAR MILADIYYAH ba wani laifi bane.
๐๐ปMenene RASHIN KA GADO?
✔ RASHIN KAN GADO Shine : Lokacin da Musulmi yake ganin kyakkyawar mu'amila Shine kataya Arna murnar bikin KIRSIMETI da na SABUWAR SHEKARAR MILADIYYA,kuma baisan Me nene Addinin Islama yace dangane da haka ba.
๐๐ปMenene KIDAHUMANCI??
✔ KIDAHUMANCI Shine a lokacin da Musulmi yace wa kirista HAPPY NEW YEAR, Bayan ya san kuma Addini ya Haramta hakan.
๐๐ปMenene KAUYANCI?
✔ KAUYANCI Shine : Musulmi ya dinga kwaikwayar Abinda Arna sukeyi shi kuma yana ganin ai hakan itace cinyewa da birgewa.
YA KAI DAN UWANA A MUSULUNCI KAINE KA YARDA DA FADIN ALLAH CEWA : ูู ููุฏ ููู ูููุฏ,
AMMA KUMA KAKE TAYA ARNA MURNAR CEWA ALLAH YANA DA ฤA KO MATA KO KUMA ฤAYAN UKU NE?
YA KAMATA MUYI NAZARI SOSAI AKAN HAKAN......,,
ALLAH YASA MUCIKA DA KYAU DA IMANI.
Ameeeeeen.
Saturday, 31 December 2016

YADDA AKE WANKAN JANABA DANA BIKI DA WANKAN HAILA DA SAURANSU
YADDA AKE WANKAN JANABA, HAILA, BIKI DA
DAI SAURAN SU.
Daga Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam Kano.
Wankan Janaba yana da siffa guda biyu: Akwai
'siffatul ijza' (ta wadatar), kuma wacce ake kira
'siffatu kamal' (ta kamala).
Wankan Janaba a siffar sa ta kamala shi ne:
Idan kazo zaka yi ko za kiyi wanka ga ruwa a
gabanka. Farkon abin da zaka fara yi shi ne:
zaka karkato bakin mazubin ruwanka, ka wanke
hannunka sau uku, sannan sai ka tsoma hannu a
cikin ruwan sai ka debo ka wanke gaban ka ، a
dai-dai lokacin da zaka wanke gaban ka a lokacin
zaka kulla niyya ta wankan janaba (Ko waninsa)
wanda yake wajibi ne, idan ka wanke gabanka
ma'ana kayi tsarki kenan ، to daga nan kuma sai
kayi alwala irin yanda kake alwala ta sallah, abin
da duk kake a alwala ta sallah zakayi sai abu
daya shi ne wanke kafafu to wannan zaka kyale
shi ba zaka yi shiba, to daga nan sai ka tsoma
hannunka guda biyu a cikin ruwan ba tare da ka
debo ruwa ba sai ka murmurza kanka saboda
kowane gashi da ya bude a lokacin da maniyyi
yake kokarin fita daga jikinka ya koma yanda
yake, don gashin dan Adam yakan bude
musammam gashin sa na ka, idan ka zuba ruwa
a haka na iya haifar maka da ciwon kai ko wani
abu daban, bayan haka sai ka debi ruwa a cikin
tafin hannun ka daya sai ka zuba a kanka ka
tabbatar ya game ko'ina a kanka, ka sake
kanfata na biyu ka tabbatar ya game ko'ina a
kanka, haka na uku ka tabbatar ya game ko'ina a
kanka.
To idan kayi wannan sai ka debi ruwa ka game
dukkanin jikin ka da shi kana mai farawa da
bangaren jikin ka na dama kafin na hagu, sannan
na hagu ka tabbatar ruwa ya taba ko'ina. To idan
kayi wannan ne ka kammala, abu na karshe shi
ne sai ka wanke kafar ka ta dama sannan
kafarka ta hagu shine cikon alwalar da ka riga ka
faro. Wannan ita ce siffa ta kamala a wankan
janaba.
In wankan janaba ne haka zakayi, in na haila ne
haka za'ayi inma wanka ne na biki haka mace
zata yi, idan wankan jumu'a ne ma haka za'ayi,
wankan idi ma haka zaka yi, banbanci kawai shi
ne NIYYA.
Idan mutum zai yi siffa ta 'Al ijza' wadda ta
wadatar ba sai kayi alawa acikin ta ba, kana
zuwa kayi niyyar yin wanka din kawai sai ka
dauki ruwan ka watsa a jikin ka ya game ko'ina,
inma wani kududdufi ne ko rami ko swimming
pool sai kayi tsalle ka fada aciki, dama ka kulla
niyyar ka kafin ka shiga, daga ka fito abin da
zakayi shi ne abubuwa guda biyu, kurkurar baki
da kuma shaka ruwa a hanci da facewa.
Shike nan, kuma ya halatta kayi sallah da
wannan wankan, Hadisi cikin Sahihu Muslim ya
nuna haka.
Sai dai wanda ya yi wanka na farko ya fika
kamala saboda ya bi dukkan sharuddan, ya fika
cikar kamala, ya fika lada.
Kasancewar ba'ayi alwala ba ciki, wannan
ka'idace ta malamai cewa karamin kari
(HADATHUL ASGAR) idan sun hadu da babban
kari (HADATHUL AKBAR) to da ka kawar da
babban kari, karamin ma ya tafi. Amma ba lallai
bane idan ka kawar da karamin ace babban ma
ya tafi.
Bissalam
DAI SAURAN SU.
Daga Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam Kano.
Wankan Janaba yana da siffa guda biyu: Akwai
'siffatul ijza' (ta wadatar), kuma wacce ake kira
'siffatu kamal' (ta kamala).
Wankan Janaba a siffar sa ta kamala shi ne:
Idan kazo zaka yi ko za kiyi wanka ga ruwa a
gabanka. Farkon abin da zaka fara yi shi ne:
zaka karkato bakin mazubin ruwanka, ka wanke
hannunka sau uku, sannan sai ka tsoma hannu a
cikin ruwan sai ka debo ka wanke gaban ka ، a
dai-dai lokacin da zaka wanke gaban ka a lokacin
zaka kulla niyya ta wankan janaba (Ko waninsa)
wanda yake wajibi ne, idan ka wanke gabanka
ma'ana kayi tsarki kenan ، to daga nan kuma sai
kayi alwala irin yanda kake alwala ta sallah, abin
da duk kake a alwala ta sallah zakayi sai abu
daya shi ne wanke kafafu to wannan zaka kyale
shi ba zaka yi shiba, to daga nan sai ka tsoma
hannunka guda biyu a cikin ruwan ba tare da ka
debo ruwa ba sai ka murmurza kanka saboda
kowane gashi da ya bude a lokacin da maniyyi
yake kokarin fita daga jikinka ya koma yanda
yake, don gashin dan Adam yakan bude
musammam gashin sa na ka, idan ka zuba ruwa
a haka na iya haifar maka da ciwon kai ko wani
abu daban, bayan haka sai ka debi ruwa a cikin
tafin hannun ka daya sai ka zuba a kanka ka
tabbatar ya game ko'ina a kanka, ka sake
kanfata na biyu ka tabbatar ya game ko'ina a
kanka, haka na uku ka tabbatar ya game ko'ina a
kanka.
To idan kayi wannan sai ka debi ruwa ka game
dukkanin jikin ka da shi kana mai farawa da
bangaren jikin ka na dama kafin na hagu, sannan
na hagu ka tabbatar ruwa ya taba ko'ina. To idan
kayi wannan ne ka kammala, abu na karshe shi
ne sai ka wanke kafar ka ta dama sannan
kafarka ta hagu shine cikon alwalar da ka riga ka
faro. Wannan ita ce siffa ta kamala a wankan
janaba.
In wankan janaba ne haka zakayi, in na haila ne
haka za'ayi inma wanka ne na biki haka mace
zata yi, idan wankan jumu'a ne ma haka za'ayi,
wankan idi ma haka zaka yi, banbanci kawai shi
ne NIYYA.
Idan mutum zai yi siffa ta 'Al ijza' wadda ta
wadatar ba sai kayi alawa acikin ta ba, kana
zuwa kayi niyyar yin wanka din kawai sai ka
dauki ruwan ka watsa a jikin ka ya game ko'ina,
inma wani kududdufi ne ko rami ko swimming
pool sai kayi tsalle ka fada aciki, dama ka kulla
niyyar ka kafin ka shiga, daga ka fito abin da
zakayi shi ne abubuwa guda biyu, kurkurar baki
da kuma shaka ruwa a hanci da facewa.
Shike nan, kuma ya halatta kayi sallah da
wannan wankan, Hadisi cikin Sahihu Muslim ya
nuna haka.
Sai dai wanda ya yi wanka na farko ya fika
kamala saboda ya bi dukkan sharuddan, ya fika
cikar kamala, ya fika lada.
Kasancewar ba'ayi alwala ba ciki, wannan
ka'idace ta malamai cewa karamin kari
(HADATHUL ASGAR) idan sun hadu da babban
kari (HADATHUL AKBAR) to da ka kawar da
babban kari, karamin ma ya tafi. Amma ba lallai
bane idan ka kawar da karamin ace babban ma
ya tafi.
Bissalam
Tuesday, 8 November 2016

*_NANA AISHA, ALLAH YA QARA YARDA A GARE TA, UWA CE GARE NI_*
*FITOWA TA 1*
(Masoyinki ya rabauta, mai zagin ki ya yi hasara)
Dukkan yabo, godiya da kirari sun tabbata ga Allah. Tsira da amincin Allah su qara tabbata ga Manzon Rahama, tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi, Sahabbansa da Iyalansa Iyayen Muminai bisa nassin al-Qur’ani.
‘Yan uwa, sananniyar Magana ce cewa inda za a taskace dukkan takardu da alqaluma ba za su iya rubuce daraja da matsayin uwar Muminai Nana Aisha, Allah ya qara yarda a gare ta ba, sai dai zuciyata, ta nutsu akan in rubuta ‘yar taqaitacciyar saqo, wanda zai qara taimakawa qananan dalibai irina wajen qara fito mana da wasu daga cikin abubuwan da ya kamata mu sani game da ita.
1. WACE CE NANA AISHA, ALLAH YA QARA YARDA A GARE TA???
Ita ce uwar Muminai Ummu Abdullahi. Aisha diyar Shugaba kuma mai gaskiya, Khalifan Manzon Allah, tsaira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi, wato Abubakar wanda shi ne Abdullahi dan Abi Quhafah, Uthman dan Aamir dan Amru dan Ka’ab dan Lu’ayyin Baquraishiya, Uwar Muminai, Iyalin Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, wanda Malamai sun sallama cewa ita ce ma fi sanin addini a cikin Matan Duniya bakidaya.
Mahaifiyarta kuwa, ita ce: Ummu Ruuman diyar Aamir dan Uwaimir dan Abdu Shams dan Itaab.
Iyayenta sun yi hijira tare da ita kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya aure ta kafin ya yi hijira bayan rasuwar Nana Khadijah diyar Khuwailid, Allah ya qara yarda a gare ta, da watanni goma da ‘yan kwmanaki, wasu malamai kuma suka ce da shekara biyu sannan ya tare da ita a watan Shawwal shekara ta biyu bayan dawowansa daga yaqin Badar a lokacin tana da shekaru tara (9) da haihuwa, don haka ta ruwaito ilimi mai tarin yawa kuma masu albarka daga Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.
Yada wannan sako a matsayin naka gudunmuwar na nuna kauna a gare ta.
A saurari fitowa na biyu in sha Allahu
✍ Dan uwanku A Musulunci
*Umar Shehu Zaria*
(Masoyinki ya rabauta, mai zagin ki ya yi hasara)
Dukkan yabo, godiya da kirari sun tabbata ga Allah. Tsira da amincin Allah su qara tabbata ga Manzon Rahama, tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi, Sahabbansa da Iyalansa Iyayen Muminai bisa nassin al-Qur’ani.
‘Yan uwa, sananniyar Magana ce cewa inda za a taskace dukkan takardu da alqaluma ba za su iya rubuce daraja da matsayin uwar Muminai Nana Aisha, Allah ya qara yarda a gare ta ba, sai dai zuciyata, ta nutsu akan in rubuta ‘yar taqaitacciyar saqo, wanda zai qara taimakawa qananan dalibai irina wajen qara fito mana da wasu daga cikin abubuwan da ya kamata mu sani game da ita.
1. WACE CE NANA AISHA, ALLAH YA QARA YARDA A GARE TA???
Ita ce uwar Muminai Ummu Abdullahi. Aisha diyar Shugaba kuma mai gaskiya, Khalifan Manzon Allah, tsaira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi, wato Abubakar wanda shi ne Abdullahi dan Abi Quhafah, Uthman dan Aamir dan Amru dan Ka’ab dan Lu’ayyin Baquraishiya, Uwar Muminai, Iyalin Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, wanda Malamai sun sallama cewa ita ce ma fi sanin addini a cikin Matan Duniya bakidaya.
Mahaifiyarta kuwa, ita ce: Ummu Ruuman diyar Aamir dan Uwaimir dan Abdu Shams dan Itaab.
Iyayenta sun yi hijira tare da ita kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya aure ta kafin ya yi hijira bayan rasuwar Nana Khadijah diyar Khuwailid, Allah ya qara yarda a gare ta, da watanni goma da ‘yan kwmanaki, wasu malamai kuma suka ce da shekara biyu sannan ya tare da ita a watan Shawwal shekara ta biyu bayan dawowansa daga yaqin Badar a lokacin tana da shekaru tara (9) da haihuwa, don haka ta ruwaito ilimi mai tarin yawa kuma masu albarka daga Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.
Yada wannan sako a matsayin naka gudunmuwar na nuna kauna a gare ta.
A saurari fitowa na biyu in sha Allahu
✍ Dan uwanku A Musulunci
*Umar Shehu Zaria*
Saturday, 5 November 2016

◉ KO KASAN MUHIMMANCI CEWA 'DAN UWANKA JAZAAKALLAAHU KHAIRAN ??
◉ KO KASAN MUHIMMANCI CEWA 'DAN
UWANKA JAZAAKALLAAHU KHAIRAN ??
๏ป๏บ๏ป ๏ป๏ปค๏บฎ ๏บ๏ปฆ ๏บ๏ป๏บจ๏ป๏บ๏บ ๏บญ๏บฟ๏ปฒ ๏บ๏ป๏ป ๏ปช ๏ป๏ปจ๏ปช :
))๏ปَ๏ปฎْ ๏ปณَ๏ปْ๏ป َ๏ปขُ ๏บَ๏บฃَ๏บชُ๏ปُ๏ปขْ ๏ปฃَ๏บ ๏ปَ๏ปชُ ๏ปِ๏ปฒ ๏ปَ๏ปฎْ๏ปِ๏ปชِ ๏ปِ๏บَ๏บงِ๏ปด๏ปชِ : ๏บَ๏บฐَ๏บ๏ปَ ๏บ๏ป๏ป َّ๏ปชُ
๏บงَ๏ปดْ๏บฎً๏บ، ๏ปَ๏บَ๏ปْ๏บَ๏บฎَ ๏ปฃِ๏ปจْ๏ปฌَ๏บ ๏บَ๏ปْ๏ปُ๏ปُ๏ปขْ ๏ปِ๏บَ๏ปْ๏บพٍ .((
๏บ๏ป๏ปค๏บผ๏ปจ๏ป ๏ปป๏บ๏ปฆ ๏บ๏บ๏ปฒ ๏บท๏ปด๏บ๏บ ( 26519 ).
Umar Ibn Khattab (Allaah ya yarda da shi) yana
cewa:-
"Da ace 'Dayan ku yasan abin da zai samu (na
Lada) cikin cewa 'Dan uwan sa
*JAZAAKALLAAHU KHAIRAN* , toh da Sashin ku
ya yawaita Fadawa Sashi haka"
[AL-MUSANNAF, athariy mai Nambata 26519,
Wallafar Imaamu Ibni Abi Shaibah]
UWANKA JAZAAKALLAAHU KHAIRAN ??
๏ป๏บ๏ป ๏ป๏ปค๏บฎ ๏บ๏ปฆ ๏บ๏ป๏บจ๏ป๏บ๏บ ๏บญ๏บฟ๏ปฒ ๏บ๏ป๏ป ๏ปช ๏ป๏ปจ๏ปช :
))๏ปَ๏ปฎْ ๏ปณَ๏ปْ๏ป َ๏ปขُ ๏บَ๏บฃَ๏บชُ๏ปُ๏ปขْ ๏ปฃَ๏บ ๏ปَ๏ปชُ ๏ปِ๏ปฒ ๏ปَ๏ปฎْ๏ปِ๏ปชِ ๏ปِ๏บَ๏บงِ๏ปด๏ปชِ : ๏บَ๏บฐَ๏บ๏ปَ ๏บ๏ป๏ป َّ๏ปชُ
๏บงَ๏ปดْ๏บฎً๏บ، ๏ปَ๏บَ๏ปْ๏บَ๏บฎَ ๏ปฃِ๏ปจْ๏ปฌَ๏บ ๏บَ๏ปْ๏ปُ๏ปُ๏ปขْ ๏ปِ๏บَ๏ปْ๏บพٍ .((
๏บ๏ป๏ปค๏บผ๏ปจ๏ป ๏ปป๏บ๏ปฆ ๏บ๏บ๏ปฒ ๏บท๏ปด๏บ๏บ ( 26519 ).
Umar Ibn Khattab (Allaah ya yarda da shi) yana
cewa:-
"Da ace 'Dayan ku yasan abin da zai samu (na
Lada) cikin cewa 'Dan uwan sa
*JAZAAKALLAAHU KHAIRAN* , toh da Sashin ku
ya yawaita Fadawa Sashi haka"
[AL-MUSANNAF, athariy mai Nambata 26519,
Wallafar Imaamu Ibni Abi Shaibah]

★ADDU'A GARKUWAR MUMINI★*
*★ADDU'A GARKUWAR MUMINI★*
.
[96] Addu'ar da mutum zai yi domin neman
ALLAH Ya shiryar dashi tare da tawadi'u da
wadata da tsoron ALLAH :
.
* ๏บَ๏ป๏ป َّ๏ปฌُ๏ปขَّ ๏บ๏ปْ๏บดِ๏ปขْ ๏ปَ๏ปจَ๏บ ๏ปฃِ๏ปฆْ ๏บงَ๏บธْ๏ปดَ๏บِ๏ปَ ๏ปฃَ๏บ ๏บَ๏บคُ๏ปฎ๏ปُ ๏บِ๏ปชِ ๏บَ๏ปดْ๏ปจَ๏ปจَ๏บ ๏ปญَ๏บَ๏ปดْ๏ปฆَ
๏ปฃَ๏ปَ๏บ๏บปِ๏ปด๏ปَ ๏ปญَ๏ปฃِ๏ปฆْ ๏ปَ๏บ๏ปَ๏บِ๏ปَ ๏ปฃَ๏บ ๏บُ๏บَ๏ป ِّ๏ปُ๏ปจَ๏บ ๏บِ๏ปชِ ๏บَ๏ปจَّ๏บِ๏ปَ ๏ปญَ๏ปฃِ๏ปฆَ ๏บ๏ปْ๏ปดَ๏ปِ๏ปด๏ปฆِ
๏ปฃَ๏บ ๏บُ๏ปฌَ๏ปฎِّ๏ปฅُ ๏บِ๏ปชِ ๏ปَ๏ป َ๏ปดْ๏ปจَ๏บ ๏ปฃَ๏บผَ๏บ๏บِ๏บَ ๏บ๏ป๏บชُّ๏ปงْ๏ปดَ๏บ *
.
"ALLAHUMMA Q'SIM LANA MIN KHASHYATIKA
MA TAHULU BIHI BAINANA WA BAINA MA'ASIKA
WA MIN DA'ATIKA MA TU BALLIGUNA BIHI
JANNATAKA WA MINAL YAQEENI MA
TUHAWWINU BIHI ALAINA MASWA'IBAD DUNYA.
"
.
*FASSARA*:
" Ya Ubangiji, ka bamu rabo na daga cikin
tsoronka, abunda take kangewa dashi tsakaninmu
da dangogin sa6o gareKa, ka bamu rabo daga
biyayya gare ka, abun nan da zaka wuskar mu
zuwa ga aljannarka kuma ka bamu
sakanksncewar abunnan da zaka sauqaqa mana
dashi na masifar duniya . "
.
___________________________________
.
YAR'UWARKU:
*Faridah Bintu Salis*
*(Bintus~sunnah)*
.
[96] Addu'ar da mutum zai yi domin neman
ALLAH Ya shiryar dashi tare da tawadi'u da
wadata da tsoron ALLAH :
.
* ๏บَ๏ป๏ป َّ๏ปฌُ๏ปขَّ ๏บ๏ปْ๏บดِ๏ปขْ ๏ปَ๏ปจَ๏บ ๏ปฃِ๏ปฆْ ๏บงَ๏บธْ๏ปดَ๏บِ๏ปَ ๏ปฃَ๏บ ๏บَ๏บคُ๏ปฎ๏ปُ ๏บِ๏ปชِ ๏บَ๏ปดْ๏ปจَ๏ปจَ๏บ ๏ปญَ๏บَ๏ปดْ๏ปฆَ
๏ปฃَ๏ปَ๏บ๏บปِ๏ปด๏ปَ ๏ปญَ๏ปฃِ๏ปฆْ ๏ปَ๏บ๏ปَ๏บِ๏ปَ ๏ปฃَ๏บ ๏บُ๏บَ๏ป ِّ๏ปُ๏ปจَ๏บ ๏บِ๏ปชِ ๏บَ๏ปจَّ๏บِ๏ปَ ๏ปญَ๏ปฃِ๏ปฆَ ๏บ๏ปْ๏ปดَ๏ปِ๏ปด๏ปฆِ
๏ปฃَ๏บ ๏บُ๏ปฌَ๏ปฎِّ๏ปฅُ ๏บِ๏ปชِ ๏ปَ๏ป َ๏ปดْ๏ปจَ๏บ ๏ปฃَ๏บผَ๏บ๏บِ๏บَ ๏บ๏ป๏บชُّ๏ปงْ๏ปดَ๏บ *
.
"ALLAHUMMA Q'SIM LANA MIN KHASHYATIKA
MA TAHULU BIHI BAINANA WA BAINA MA'ASIKA
WA MIN DA'ATIKA MA TU BALLIGUNA BIHI
JANNATAKA WA MINAL YAQEENI MA
TUHAWWINU BIHI ALAINA MASWA'IBAD DUNYA.
"
.
*FASSARA*:
" Ya Ubangiji, ka bamu rabo na daga cikin
tsoronka, abunda take kangewa dashi tsakaninmu
da dangogin sa6o gareKa, ka bamu rabo daga
biyayya gare ka, abun nan da zaka wuskar mu
zuwa ga aljannarka kuma ka bamu
sakanksncewar abunnan da zaka sauqaqa mana
dashi na masifar duniya . "
.
___________________________________
.
YAR'UWARKU:
*Faridah Bintu Salis*
*(Bintus~sunnah)*

AIKI BABU IKHLASI
AIKI BABU IKHLASY
Yin cikin babbar asara da tabewa duniya da
Lahira,mutum yayi aiki ba dan Allah shi kadaiba.
#Ibn Qayyim RHA yana cewa:
Yin aikin Ibada ba tare da Ikhlasiba ko yin koyi
da Annabi s.a.w, kamar matafiyine ya dauki
guzirin buhun yashi. Kaga ga wahalar aiki na
daukar yashinn, kuma bazai amfanar dashi. To
haka aiki yake idan babu ikhlasi ko koyi ga
Annabi s.a.w.
Ya Allah ka azurtamu da ikhlasy da koyi ga
Annabi s.a.w ko kowane ibadarnu.
Yin cikin babbar asara da tabewa duniya da
Lahira,mutum yayi aiki ba dan Allah shi kadaiba.
#Ibn Qayyim RHA yana cewa:
Yin aikin Ibada ba tare da Ikhlasiba ko yin koyi
da Annabi s.a.w, kamar matafiyine ya dauki
guzirin buhun yashi. Kaga ga wahalar aiki na
daukar yashinn, kuma bazai amfanar dashi. To
haka aiki yake idan babu ikhlasi ko koyi ga
Annabi s.a.w.
Ya Allah ka azurtamu da ikhlasy da koyi ga
Annabi s.a.w ko kowane ibadarnu.

In the HISTORY of the world, who has KILLED maximum INNOCENT human beings❓
In the HISTORY of the world, who has KILLED
maximum INNOCENT
human beings❓
1) "Hitler"
Do you know who he was❓
He was a Christian, but media will never call
Christians terrorists.
2) "Joseph Stalin called as Uncle Joe".
He has killed 20 million human beings including
14.5 million were starved to death.
Was he a Muslim❓
3) "Mao Tse Tsung (China)"
He has killed 14 to 20 million human beings.
Was he a Muslim❓
4) "Benito Mussolini (Italy)"
He has killed 400 thousand human beings.
Was he a Muslim❓
5) "Ashoka" In Kalinga Battle
He has killed 100 thousand human beings.
Was he a Muslim❓
6) Embargo put by George Bush in Iraq,
1/2 million children
has been killed in Iraq alone!!! Imagine these
people are never called terrorists by the media.
Why❓
Today the majority of the non-muslims are afraid
by hearing the words "JIHAD".
Jihad is an Arabic word which comes from root
Arabic word "JAHADA" which means "TO
STRIVE" or "TO STRUGGLE" against evil and for
justice. It does not
mean killing innocents.
The difference is we stand against evil, not with
evil".
maximum INNOCENT
human beings❓
1) "Hitler"
Do you know who he was❓
He was a Christian, but media will never call
Christians terrorists.
2) "Joseph Stalin called as Uncle Joe".
He has killed 20 million human beings including
14.5 million were starved to death.
Was he a Muslim❓
3) "Mao Tse Tsung (China)"
He has killed 14 to 20 million human beings.
Was he a Muslim❓
4) "Benito Mussolini (Italy)"
He has killed 400 thousand human beings.
Was he a Muslim❓
5) "Ashoka" In Kalinga Battle
He has killed 100 thousand human beings.
Was he a Muslim❓
6) Embargo put by George Bush in Iraq,
1/2 million children
has been killed in Iraq alone!!! Imagine these
people are never called terrorists by the media.
Why❓
Today the majority of the non-muslims are afraid
by hearing the words "JIHAD".
Jihad is an Arabic word which comes from root
Arabic word "JAHADA" which means "TO
STRIVE" or "TO STRUGGLE" against evil and for
justice. It does not
mean killing innocents.
The difference is we stand against evil, not with
evil".

ABOTA DA MUTANAN KIRKI
ABOTA DA MUTANAN KIRKI Annabi s.a.w yana
cewa: (kada kayi abuta da kowa sai
Mumini,kuma kaciyar da abincinka sai ga mai jin
tsoran Allah). @ ๏บป๏บค๏ปด๏บข ๏บ๏ป๏บ ๏บ๏ปฃ๏ป 7341 -Aboki
mumini shine wanda yake kama hannuka zuwa
Wajan Dha'a ga Allah,kuma yake nisantar da kai
daga Sabon Allah, kuma yake ci gaba da yi maka
addua bayan Mutuwar ka,kuma yake cetan ka
awajan Allah a gobe alqiyama. Allah yana cewa:
:" ๏บ๏ปท๏บง๏ปผ๏บ ๏ปณ๏ปฎ๏ปฃ๏บ๏บฌ ๏บ๏ป๏ป๏ปฌ๏ปข ๏ป๏บ๏ป๏บพ ๏ป๏บช๏ปญ ๏บ๏ปป ๏บ๏ป๏ปค๏บ๏ป๏ปด๏ปฆ : ( "(67
๏บ๏ป๏บฐ๏บง๏บฎ๏ป Ma'ana: "Masรตya a yinin nan, sรฃshensu
zuwa ga sรฃshe maฦiya ne, fรฃce mรฃsu taฦawa (sลฉ
kam mรฃsu son jลฉna ne). -Shine wanda yake
kokarin gyara maka munanan Halayanka kuma ya
riqa kokarin baka karfin gwaiwa akan kyawawan
Halinaka. -Shine wanda kuke son junanku saboda
Allah,kuma kuke haduwa da rabuwa saboda da
Allah. -Shine wanda yake karfafa maka gwaiwa
wajan biyayya ga mahaifanka,kuma yake baka
shawara mai amfani game da iyalinka.
******************************* Amma abokin
banza shine: -Wanda yake janka ko kama
hannunka zuwa Wajan sabon Allah. -Kuma yake
nisantar da kai wajan Yawaita Dha'a ga Allah da
bin Umarninsa. -Wanda zai zama abokin adawa
mai tsanani a tsakanin ka da shi a ranar
alqiyama. Allah ka rabamu da abokan banza ka
sanya mu muzama masu abokai mutanan kirki.
cewa: (kada kayi abuta da kowa sai
Mumini,kuma kaciyar da abincinka sai ga mai jin
tsoran Allah). @ ๏บป๏บค๏ปด๏บข ๏บ๏ป๏บ ๏บ๏ปฃ๏ป 7341 -Aboki
mumini shine wanda yake kama hannuka zuwa
Wajan Dha'a ga Allah,kuma yake nisantar da kai
daga Sabon Allah, kuma yake ci gaba da yi maka
addua bayan Mutuwar ka,kuma yake cetan ka
awajan Allah a gobe alqiyama. Allah yana cewa:
:" ๏บ๏ปท๏บง๏ปผ๏บ ๏ปณ๏ปฎ๏ปฃ๏บ๏บฌ ๏บ๏ป๏ป๏ปฌ๏ปข ๏ป๏บ๏ป๏บพ ๏ป๏บช๏ปญ ๏บ๏ปป ๏บ๏ป๏ปค๏บ๏ป๏ปด๏ปฆ : ( "(67
๏บ๏ป๏บฐ๏บง๏บฎ๏ป Ma'ana: "Masรตya a yinin nan, sรฃshensu
zuwa ga sรฃshe maฦiya ne, fรฃce mรฃsu taฦawa (sลฉ
kam mรฃsu son jลฉna ne). -Shine wanda yake
kokarin gyara maka munanan Halayanka kuma ya
riqa kokarin baka karfin gwaiwa akan kyawawan
Halinaka. -Shine wanda kuke son junanku saboda
Allah,kuma kuke haduwa da rabuwa saboda da
Allah. -Shine wanda yake karfafa maka gwaiwa
wajan biyayya ga mahaifanka,kuma yake baka
shawara mai amfani game da iyalinka.
******************************* Amma abokin
banza shine: -Wanda yake janka ko kama
hannunka zuwa Wajan sabon Allah. -Kuma yake
nisantar da kai wajan Yawaita Dha'a ga Allah da
bin Umarninsa. -Wanda zai zama abokin adawa
mai tsanani a tsakanin ka da shi a ranar
alqiyama. Allah ka rabamu da abokan banza ka
sanya mu muzama masu abokai mutanan kirki.

sunayen aljanu
Ga. sunayan wasu Aljanu
? ? 1, JINNUL ASHIQ – Aljanin Soyayya. Wanda
yake shiga mutum ya hanashi Samun aure. Ko
kuma ya raba auren in akwai shi. 2. JINNUL
GAWWAS – Aljanin Ruwa. 3. JINNUT TAYYAR –
Aljani mai fuka-fukai mai tashi kamar tsuntsu. 4.
KHADIMUL HAMMAM – Aljanin bandaki (Sarkin
Qazamai). 5. JINNUL MAQABIR – Aljanin
Makabarta, ko kuma Fatalwa. 6. ‘AMIRUL BAITI
– Aljanin gida. (‘Dan Gwai-gwai). 7. JINNUL
JALBI WAT-TAHDHEER – Aljanin da matsafa
suke amfani dashi domin satar kudaden Mutane,
ko kuma daukar abu daga wani wajen zuwa wani
wajen. 8. JINNUL ATFAL – Jinjirin Aljanu, shine
wanda yake shiga jikin Qananan yara. 9. JINNUL
LAMSAH : Aljani mai shanye jikin ‘Dan Adam. 10.
JINNUT TABADDUL – Aljanin da yakan dawo
yaro bayan ya Tsufa. 11.JINNUN FILUSUF –
Aljani mai ilimi wanda ya riga ya karanci
halayyar ‘yan Adam. 12. JINNUL KAMIL – Aljanin
da yakan shiga jikin ‘Dan Adam, yana cutar da
Dan Adam sosai amma ba ya barin wata alama
wacce za’a ganeshi. 13. JINNUL QAREEN –
Shine nau’in Aljanin nan wanda yake jikin kowa
da kowa. Dukkan mutane suna dashi. 14.
KHADIMUS SIHRI – Aljanin da yawancin bokaye
da matsafa suke turoshi domin kashewa ko
haukatar da ‘Yan Adam. Kowanne daga cikin
wadannan yana da alamomin da muke ganeshi,
da kuma bambanci tsakaninsa dsa waninsa.
Kuma kowanne daga cikinsu akwai irin ayoyin da
suka fi Konashi. Kuma akwai irin nau’in Maganin
da yafi tasiri akansa. Insha Allahu nan gaba
zamuyi bayani dalla-dalla. ? ? ?
Allah kakare dukkan musulmai daga Sharron
mutum da shedanun Aljanu Albarkar. ANNABI
MUHAMMADU s.a.w
? ? 1, JINNUL ASHIQ – Aljanin Soyayya. Wanda
yake shiga mutum ya hanashi Samun aure. Ko
kuma ya raba auren in akwai shi. 2. JINNUL
GAWWAS – Aljanin Ruwa. 3. JINNUT TAYYAR –
Aljani mai fuka-fukai mai tashi kamar tsuntsu. 4.
KHADIMUL HAMMAM – Aljanin bandaki (Sarkin
Qazamai). 5. JINNUL MAQABIR – Aljanin
Makabarta, ko kuma Fatalwa. 6. ‘AMIRUL BAITI
– Aljanin gida. (‘Dan Gwai-gwai). 7. JINNUL
JALBI WAT-TAHDHEER – Aljanin da matsafa
suke amfani dashi domin satar kudaden Mutane,
ko kuma daukar abu daga wani wajen zuwa wani
wajen. 8. JINNUL ATFAL – Jinjirin Aljanu, shine
wanda yake shiga jikin Qananan yara. 9. JINNUL
LAMSAH : Aljani mai shanye jikin ‘Dan Adam. 10.
JINNUT TABADDUL – Aljanin da yakan dawo
yaro bayan ya Tsufa. 11.JINNUN FILUSUF –
Aljani mai ilimi wanda ya riga ya karanci
halayyar ‘yan Adam. 12. JINNUL KAMIL – Aljanin
da yakan shiga jikin ‘Dan Adam, yana cutar da
Dan Adam sosai amma ba ya barin wata alama
wacce za’a ganeshi. 13. JINNUL QAREEN –
Shine nau’in Aljanin nan wanda yake jikin kowa
da kowa. Dukkan mutane suna dashi. 14.
KHADIMUS SIHRI – Aljanin da yawancin bokaye
da matsafa suke turoshi domin kashewa ko
haukatar da ‘Yan Adam. Kowanne daga cikin
wadannan yana da alamomin da muke ganeshi,
da kuma bambanci tsakaninsa dsa waninsa.
Kuma kowanne daga cikinsu akwai irin ayoyin da
suka fi Konashi. Kuma akwai irin nau’in Maganin
da yafi tasiri akansa. Insha Allahu nan gaba
zamuyi bayani dalla-dalla. ? ? ?
Allah kakare dukkan musulmai daga Sharron
mutum da shedanun Aljanu Albarkar. ANNABI
MUHAMMADU s.a.w

HANKAKA DA KURTATTAKI
Wata rana kurtattaki na koto a gonar wani
bakauye, suna tone shukar da ya yi suna
cinyewa, sai ga hankaka ya zo zai wuce. Ya ce
musu, “Na hore ku da ku tone abin da manomin
nan ke shukawa duka ku cinye.” Sai suka
tambaye shi me yake shukawa. Hankaka ya
amsa musu, “Irin rama.” Kurtattaki suka kada
fiffike suna yi wa hankaka dariya, “Me za mu yi
da irin rama ga dawa da gero.” Kwanci tashi
rama ta fito har ta girma. Manomi ya cire ta ya
kware bawon ya yi zare. Da zaren rama ya tufka
raga wadda ya kafa tarko cikin gonarsa,
kurtattakin nan duka suka fada cikin tarkon. Suna
cikin kici-kicin yadda za su yi su kubuta sai ga
hankaka. Ya dube su ya ce, “Ashe ban gaya
muku ku tone irin ramar nan ba tun kafin ya fito?
Ga abin da nake yi muku gudu nan!” Manomi ya
kama kurtattaki ya kashe, da ma sun addabe shi
da barna. Hankaka ya wuce yana cewa, “KU
KAWAR DA MUGUN IRI, KO YA GIRMA YA
KAWAR DA KU!”
bakauye, suna tone shukar da ya yi suna
cinyewa, sai ga hankaka ya zo zai wuce. Ya ce
musu, “Na hore ku da ku tone abin da manomin
nan ke shukawa duka ku cinye.” Sai suka
tambaye shi me yake shukawa. Hankaka ya
amsa musu, “Irin rama.” Kurtattaki suka kada
fiffike suna yi wa hankaka dariya, “Me za mu yi
da irin rama ga dawa da gero.” Kwanci tashi
rama ta fito har ta girma. Manomi ya cire ta ya
kware bawon ya yi zare. Da zaren rama ya tufka
raga wadda ya kafa tarko cikin gonarsa,
kurtattakin nan duka suka fada cikin tarkon. Suna
cikin kici-kicin yadda za su yi su kubuta sai ga
hankaka. Ya dube su ya ce, “Ashe ban gaya
muku ku tone irin ramar nan ba tun kafin ya fito?
Ga abin da nake yi muku gudu nan!” Manomi ya
kama kurtattaki ya kashe, da ma sun addabe shi
da barna. Hankaka ya wuce yana cewa, “KU
KAWAR DA MUGUN IRI, KO YA GIRMA YA
KAWAR DA KU!”
Saturday, 15 October 2016

*DUNKULALLUN SAKONNI WADANDA SUKA KUNSHI MAS'ALOLI SHA BIYU NA AQIDAHDA FIQHU DA MU'AMALA*
*๐จFITOWA TA BIYAR๐จ*
_Da Sunan *Allah* Mai *Rahma* Mai *Jinqai*_
*TAMBAYA*
_Menene Rukunnan Musulunci?_
*AMSA*
_✏ Tsayuwa Idan Akwai Ikon tsayawar. Amma Wannan a Sallar Farillah ne Kawai._
_✏ Kabbarar Harama. Mutum Zai ce: *"Allahu Akbar"* Fadin Wani Abu ba Wannan ba Bazai Wadatar dashi ba._
_✏ Karatun Fatiha a Kowace Raka'a_
_✏ Ruku'u_
_✏ 'Dagowa daga Ruku'u_
_✏ Daidaituwa a tsaye Bayan Dagowa daga Ruku'u_
_✏ Sujjadah_
_✏ 'Dagowa Daga Sujjadah_
_✏ Zama tsakanin Sujjadai Biyu_
_✏ Natsuwa a Cikin Dukkan Rukunnai_
_✏ Tahiya ta Karshe_
_✏ Zama Domin Tahiyar_
_✏ Sallama Guda Biyu_
*TAMBAYA*
_Meye Hukuncin Wanda Yabar Rukuni Daga Cikin Wadannan Rukunnan?_
*AMSA*
_Duk Wanda Yabar Rukuni Daya Daga Cikin Rukunnan Sallah, Sallar sa ta 6aci baza'a Kar6a ba._
*TAMBAYA*
_Menene Wajiban Sallah?_
*AMSA*
_✏ Dukkan Kabbarori In Banda Kabbarar Harama._
_✏ Fadin *"Subhana Rabbiyal Azeem"* Sau Daya a Ruku'u._
_✏ Fadin *"Sami'Allahu Liman Hamidahu"* Ga Liman da Kuma Mamu a Yayin Dagowa Daga Ruku'u._
_✏ Fadin *"Rabbana wa Lakal Hamd"* ga Liman da Kuma Mamu Bayan Dagowa daga Ruku'u._
_✏ Addu'a tsakanin Sujjadah Biyu *"Rabbig Firli, Rabbig Firli"*
_✏ Tahiya ta Farko_
_✏ Zama Domin Tahiya ta Farkon_
*TAMBAYA*
_Meye Hukuncin Wanda Yabar Wajibi daga Cikin Wajiban Sallah?_
*AMSA*
_Duk Wanda Yabar Wajibi Daga Cikin wajiban Sallah da Mantuwa, Zai Sujjada Biyu na Rafkanuwa._
*TAMBAYA*
_Wane Abubuwa ne Suke 6ata Sallah?_
*AMSA*
_✏ Ci da Sha da Gan-gan_
_✏ Maganar da bata Gyaran Sallah ba da Gan-gan_
_✏ Barin Rukuni ko Sharadi da Mantuwa koda Gan-gan._
_✏ Dariya Idan takai ga Kyakyacewa_
_✏ Rashin Jeranta Salloli Yanda suke. Kamar Ya farayin La'asar Sannan Azahar._
_✏ Kaucema Alqibla da Dukkan Jiki._
_✏ Fitar Iska ta Dubura_
_✏ Yawan Waige-Waige ba tare da wani Dalili ba._
_✏ Riga Liman yin Daya daga Cikin ayyukan Sallah da gan-gan._
_Anan Zan Dakata Sai Mun Hadu a Fitowa ta Gaba_
*"ุณُุจْุญَุงََูู ุงَُّูููู َّ َูุจِุญَู ْุฏَِู، ุฃَุดَْูุฏُ ุฃَْู ูุงุฅََِูู ุฅูุงّ ุงَّููู، ุฃَุณْุชَุบِْูุฑَُู َูุฃَุชُูุจُ ุฅََِููู"*
_*✍๐ฝ✍๐ฝ✍๐ฝYahya Sulyman✍๐ฝ✍๐ฝ✍๐ฝ*_
*{Baban Abbah}*
_MAI SHA'AWAR SHIGA GROUP DIN YA TURO SUNANSA TA WHATSAPP:_
_*+2348034643244*_
_*+2348089074217*_
_Da Sunan *Allah* Mai *Rahma* Mai *Jinqai*_
*TAMBAYA*
_Menene Rukunnan Musulunci?_
*AMSA*
_✏ Tsayuwa Idan Akwai Ikon tsayawar. Amma Wannan a Sallar Farillah ne Kawai._
_✏ Kabbarar Harama. Mutum Zai ce: *"Allahu Akbar"* Fadin Wani Abu ba Wannan ba Bazai Wadatar dashi ba._
_✏ Karatun Fatiha a Kowace Raka'a_
_✏ Ruku'u_
_✏ 'Dagowa daga Ruku'u_
_✏ Daidaituwa a tsaye Bayan Dagowa daga Ruku'u_
_✏ Sujjadah_
_✏ 'Dagowa Daga Sujjadah_
_✏ Zama tsakanin Sujjadai Biyu_
_✏ Natsuwa a Cikin Dukkan Rukunnai_
_✏ Tahiya ta Karshe_
_✏ Zama Domin Tahiyar_
_✏ Sallama Guda Biyu_
*TAMBAYA*
_Meye Hukuncin Wanda Yabar Rukuni Daga Cikin Wadannan Rukunnan?_
*AMSA*
_Duk Wanda Yabar Rukuni Daya Daga Cikin Rukunnan Sallah, Sallar sa ta 6aci baza'a Kar6a ba._
*TAMBAYA*
_Menene Wajiban Sallah?_
*AMSA*
_✏ Dukkan Kabbarori In Banda Kabbarar Harama._
_✏ Fadin *"Subhana Rabbiyal Azeem"* Sau Daya a Ruku'u._
_✏ Fadin *"Sami'Allahu Liman Hamidahu"* Ga Liman da Kuma Mamu a Yayin Dagowa Daga Ruku'u._
_✏ Fadin *"Rabbana wa Lakal Hamd"* ga Liman da Kuma Mamu Bayan Dagowa daga Ruku'u._
_✏ Addu'a tsakanin Sujjadah Biyu *"Rabbig Firli, Rabbig Firli"*
_✏ Tahiya ta Farko_
_✏ Zama Domin Tahiya ta Farkon_
*TAMBAYA*
_Meye Hukuncin Wanda Yabar Wajibi daga Cikin Wajiban Sallah?_
*AMSA*
_Duk Wanda Yabar Wajibi Daga Cikin wajiban Sallah da Mantuwa, Zai Sujjada Biyu na Rafkanuwa._
*TAMBAYA*
_Wane Abubuwa ne Suke 6ata Sallah?_
*AMSA*
_✏ Ci da Sha da Gan-gan_
_✏ Maganar da bata Gyaran Sallah ba da Gan-gan_
_✏ Barin Rukuni ko Sharadi da Mantuwa koda Gan-gan._
_✏ Dariya Idan takai ga Kyakyacewa_
_✏ Rashin Jeranta Salloli Yanda suke. Kamar Ya farayin La'asar Sannan Azahar._
_✏ Kaucema Alqibla da Dukkan Jiki._
_✏ Fitar Iska ta Dubura_
_✏ Yawan Waige-Waige ba tare da wani Dalili ba._
_✏ Riga Liman yin Daya daga Cikin ayyukan Sallah da gan-gan._
_Anan Zan Dakata Sai Mun Hadu a Fitowa ta Gaba_
*"ุณُุจْุญَุงََูู ุงَُّูููู َّ َูุจِุญَู ْุฏَِู، ุฃَุดَْูุฏُ ุฃَْู ูุงุฅََِูู ุฅูุงّ ุงَّููู، ุฃَุณْุชَุบِْูุฑَُู َูุฃَุชُูุจُ ุฅََِููู"*
_*✍๐ฝ✍๐ฝ✍๐ฝYahya Sulyman✍๐ฝ✍๐ฝ✍๐ฝ*_
*{Baban Abbah}*
_MAI SHA'AWAR SHIGA GROUP DIN YA TURO SUNANSA TA WHATSAPP:_
_*+2348034643244*_
_*+2348089074217*_

YAN SHI'A SUN KETARE IYAKA WAJEN RASHIN BIN UMARNIN UBANGIJI SU
*BULUGUL-MARAM*
.
.
*HARAMCIN AUREN MUTU'A YAZO DAGA HADISAN ALIYU ALLAH YA KARA MASA YARDA*
.
.
_An karbo daga Aliyu Allah Ya yarda da shi ya ce: ‚Manzon Allah (S.A.W) ya yi hani game da auren mut’a, a shekaran yakin Khaibara"_
.
*****_Bukhari da Muslim suka ruwaito shi_
.
_An karbo daga gare shi, ya ce: ‚Lallai Manzon Allah (S.A.W) ya hana auren mut’a ( auren jin dadI, da kuma cin naman jakin gida, a ranar Khaibara"_
.
*****_Mutum bakwai ne suka ruwaito shi. Sai dai banda Abu Dawud_
.
_An karbo daga Rabi’u dan Sabra daga babansa Allah Ya yarda da su ya ce: ‚Hakika Manzon Allah (S.A.W) ya ce: ‚Na kasance ina yin muku izini da auren jin dadi daga mata, to, hakika Allah ya haramta haka zuwa ranar qiyamah. Saboda haka wanda ya kasance a wurinsa akwai wani abu daga matan auren mut’a, to, ya wofintar da tafarkinta (ya sake ta) Kuma kada ku riki wani abu daga abin da kuka basu"_
.
*****_Muslim da Abu Dawuda da Nisa’i da Ibn Majah da Ahmad da Ibn Hibban suka ruwaito shi._
.
*_Duba BULUGUL-MARAM 1025, 1026, 1027_*
___________________________________
_To amma da yake 'yan SHI'A tsinannu ne, masuyi wa musulunci zagon kasa, wadanda illarsu tafi na yahudawa da nasara, sai yau gashi sunayin MUTU'A alhali hani yazo daga Annabi Muhammad, S, A, W,, to Alhamdulillah tunda wannan shekarar ba'a barsu ba Allah madaukakin sarki ya fara nuna masu cewa su ba komai bane, mutum dan uwansu shine wanda zai hanasu sakat!!! In shaa Allah SHI'A sai ta tattare kayanta baki daya tabar nigeria, muna fatan shuwagabbin mu zasu cigaba da yakar wannan tsinanniyar Addini ta SHI'A, Allah ya tsare mu daga dukkan dangoginta_
.
_Hmm akwai 'yan kogo a gefe to suma su shirya in shaa Allah zamu sanya hayaki ta yadda kowwannen ku sai ya dandana kudarsa, Allah ya shiryar damu_
.
.
*Rubutawa Hussaini Haruna Ibn Taimiyyah Kuriga*

HUKUNCIN WANDA YA SABAWA AYOYIN RABON GADO*?
*Tambaya?*
Assalamu alaikum mallam menene hukuncin wanda ke kokarin ganin an baiwa mace kason da aka bawa namiji wajen rabon gado?
*Amsa* :
Wa'alaykumussalam,
Ya sabawa Allah, Hakan kuma zai iya fitar da Shi daga musulunci in har ya yi gangancin hakan, saboda kokari ne na warware hukuncin da Allah ya zartar. Allah ya yi alkawarin wuta mai kuna ga duk Wanda ya sabawa ayoyin rabon gado a cikin aya ta 14 a suratun Nisa'i. Wanda ya yi kira a daidaita namiji da mace a rabon gado saboda jahiltarsa da sharia ba za'a kafirta shi ba, Saboda ba duk Wanda ya aikata kafirci ba ne yake zama kafiri kamar yadda aya da hadisai da yawa suka tabbatar.
Allah ne mafi sani.
14/10/2016
*Amsawa*
*DR JAMILU ZAREWA*
Daga *ZAUREN FIQHUS SUNNAH*
Tuesday, 30 August 2016

SECOND REMINDER. Tuesday. POSITIVE THINKING IN ISLAM
SECOND REMINDER. Tuesday.
POSITIVE THINKING IN ISLAM continues. BismilLaahir Rahmaanir Raheem.
Positive thoughts are those that produce good feelings, good deeds, peace of mind, gratitude, tranquility, contentment, and other positive emotional states. These are truthful thoughts about Allah, hope in the Hereafter, the prophets, our blessings, good deeds, and so on. They produce wisdom and enlightenment in the heart.
Negative thoughts are those that produce bad feelings, anger, envy, jealousy, hatred, anxiety, depression, and other negative emotional states. These are thoughts about the world, our wealth, our status, people we do not like or who have wronged us, and so on. The cause of these thoughts is an attachment to the delusions of worldly and materialistic life that cloud the heart and prevent its purification.
Not all thoughts about the world are evil. Thinking about something Allah blessed us with in the world is good. And we have a duty to take care of our worldly affairs, meet our work obligations, pay our bills, fulfill our trusts, and so on. We should think about these things in so far as they are necessary and beneficial.
For example, we may need to think about how we are going to complete a work project. But perhaps at work someone said a mean word to us or did something to annoy us. If we constantly dwell upon that negative interaction, it will only cause harm to us and produce no benefit. It is an unnecessary worldly thought and should be dismissed.
In fact, a step on the road to excellence in Islam is learning to think about only those things that should concern us.
Ibn Al-Qayyim writes:
The most beneficial remedy is that you preoccupy yourself with thoughts of what should concern you and not those that should not concern you. Thinking about what does not matter to you is the door of every evil. Whoever reflects upon what does not concern him, then he will miss what does concern him.
Source: al-Fawฤ’id 1/175
This means busying ourselves with worldly thoughts only to the extent necessary, and also learning not to worry about matters beyond our circle of influence or control. If we constantly worry or get upset by things we cannot change, that will take our attention away from what we can change.
After understanding the effects of positive and negative thoughts, we then need to direct our thought processes towards positive trains of thought and learn to dismiss negative thoughts before they take us into a downward spiral. Many of the Prophet’s companions considered the skill to direct thought in a positive way as the enlightenment of true faith. May Allah keep guiding us all and protect us from negative thoughts. Aameen.

FIRST REMINDER. Tuesday. 27th day of Dhul-Qa'dah. POSITIVE THINKING IN ISLAM.
FIRST REMINDER. Tuesday. 27th day of Dhul-Qa'dah. POSITIVE THINKING IN ISLAM. BismilLaahir Rahmaanir Raheem.
AlhamdulilLah for guiding us into Islamic ways of life which is the ONLY way to Paradise says Allah.
As Muslims, Our thoughts have a powerful ability to determine our feelings and emotional states and ultimately affect how we behave, for better or worse. Islam teaches us to direct the act reflection (tafakkur), or deep thought, towards the signs of Allah, the names and attributes of Allah, to HIS blessings and wonders, to hope in the Hereafter, and to optimism. By controlling our thought processes in a positive manner, we can increase the effectiveness of our prayers and worship as well as relieve ourselves from the anger, depression, and anxieties that worldly thoughts induce.
Contrary to popular belief, we have control over which thoughts we choose to follow. We may not have a choice over which particular thought occurs initially in our minds at a given time, but we do have a choice to either ignore it or pursue it. Satan is our enemy who inspire negative thoughts and Allah is our Lord who inspires positive thoughts as such we have a choice between Allah and Satan and making decisions.
Our voluntary thoughts are nothing more than inward statements. Hence, the rule is that we should only engage good thoughts or keep our minds silent from negative thoughts.
Imam Abu Huraira may Allah be pleased with him reported: The Messenger of Allah, peace and blessings be upon him and his family, said:
َูู َْู َูุงَู ُูุคْู ُِู ุจِุงَِّููู َูุงَْْูููู ِ ุงْูุขุฎِุฑِ ََُْْููููู ุฎَْูุฑًุง ุฃَْู َِููุณُْูุชْ
Whoever believes in Allah and the Last Day, let him speak goodness or remain silent. แนขaแธฅฤซแธฅ al-Bukhฤrฤซ 6110, Grade: Muttafaqun Alayhi.
Sometimes Satan will throw evil suggestions into our minds. These suggestions have no power over us unless we choose to act on them. If we follow an evil or negative train of thought, then it will lead us to a terrible end.
Thus, when we find ourselves caught up in a bad line of thinking, we need to immediately replace these negative thoughts with positive inward statements to cancel their effects by reciting zikir or seeking protection from Allah saying AoozubilLah minash-sheitaanir rajeem.
Abu Dharr reported: The Messenger of Allah, peace and blessings be upon him, said:
َูุฃَุชْุจِุนْ ุงูุณَِّّูุฆَุฉَ ุงْูุญَุณََูุฉَ ุชَู ْุญَُูุง
Follow a bad deed with a good deed and it will erase it. Sunan al-Tirmidhฤซ 1987. To be continued in shaa Allaah. May Allah keep guiding us all and protect us from any satanic influences. Aameen.

HUDUBAR ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM WANDA YAYI A KHUDUBAR RANAR TARA GA WATAN ZUL-HIJJAH, SHEKARA TA GOMA DA HIJIRA A DUTSEN ARAFAT (RANAR ARFA KENAN).
๐HUDUBAR ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM WANDA YAYI A KHUDUBAR RANAR TARA GA WATAN ZUL-HIJJAH, SHEKARA TA GOMA DA HIJIRA A DUTSEN ARAFAT (RANAR ARFA KENAN). ๐
ANNABI (SAW)YA FARA DACEWA: ๐
“Ya ku mutane ku bani hankalinku, domin mai Yiwuwa bazan sake kasancewa da ku bayan wannan shekaran ba, saboda haka ku saurari abinda nake gaya maku da kyau, kuma (ku isar da abinda zan gaya maku) ga wadanda basa wannan wuri a yau.
Ya ku mutane kamar yadda kuka riki wannan wata, (na hajji) da wannan rana (ta arfa) da kuma wannan gari (na Makka) da girma kuma abin tsarewa, to, haka kuma ku riki Ran Musulmi da kuma Dukiyoyinsu da girma abin kuma karewa, ku maida wa Mutane kayan da suka baku Amana. Kar ku cuci kowa, saboda kar wasu su cuce ku, ku tuna fa, hakika ALLAH zai yi sakayya akan ayukakanku, ALLAH (SWT) ya hana cin riba,(wato kudin ruwa) saboda haka, duk abin da aka kulla ta kudin ruwa sai an warware shi.
Ku yi hattara da shaidan, domin kiyaye Addininku. Yanzu kan ya fidda ran batar da ku akan manyan abubuwa (na sabo) saboda haka ku guji binshi akan kanana.
Ya ku jamaa hakika kuna da hakki bisa matayenku, amma suma suna da hakki bisa kanku, to hakkin su ne akanku da kuciyar dasu, Kuma ku tufatar dasu akan jin kai. ku bi dasu kyakkyawan biyarwa, ku kuma tausasa musu domin su majibintan al amurran kune, kuma mataimakan ku, Hakki ne akansu da kar su yi abota da duk wanda ba kwa so, kuma su nisanci zina.
Ya ku jama'a kuyi kyakkyawan bauta ga ALLAH (SWT) ku tsaida salloli biyar(5) na farilla, Ku Azumci Watan Ramadan ku Kuma bada zakka. Ku aikata aikin hajji in har kun sami daman yi. KU SANI FA, ko wane musulmi dan uwan musulmi ne. Dukkan ku dai dai kuke. Ba wanda yake da fifiko saman wani sai ta tsoron ALLAH, da aikata kyawawan ayyukka.
Ku tuna fa(ya ku jama'a) wata rana za ku tsaya gaban ubangijinku, domin sakamakon ayyukanku, saboda haka ku yi hattara kada ku yi sake da hanya madaidaiciya bayan na kau.
Ya ku jama'a ba wani annabi ko manzo da zai zo bayana kuma babu wani addini da zai zo (bayan addinin musulunci), saboda haka kuyi tunani sosai akan wannan magana dana gaya maku, kuma ku fahimce ta (sosai).
Zan bar maku abubuwa guda biyu (2); ga (alkur ani) ga kuma (sunnah) ta. In kun bi wannan ba za ku ta ba bata ba. Duk Wanda ya ji wannan sako to ya jiyar da wadansu, suma su jiyar da wasunsu, kuma sau da yawa wadanda za su ji magana daga karshe sufi masu ji na yanzu fahimtar abinda nake fada.
YA ALLAH ka zamo shaida agareni, cewa na isar da aikenka zuwa ga bayinka.” Yan uwa ku watsa wannan KHUDUBAR ga yan uwa musulmi wanda kamar yau akayi ta!!!
Allah duk wanda ya tura wannan khuduba ya Allah ka sadashi da an Nabi Muhammad (saw) ya Allah kabiya masa dukkan bukatunsa na alkhairi
๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐๐๐๐๐

18 ANSWERS OF THE PROPHET (PBUH)
*18 ANSWERS OF THE HOLY PROPHET (PBUH)*
*A traveler* once came to the masjid to see the *Prophet Muhammad* (S.A.W) after greeting the *Prophet* (S.A.W), he was asked where he was from. The *traveler* replied that he came from very far just to get a few questions answered.
Following is the dialogue between the *traveler* and the *Prophet* (saw).
*Traveler* : I do not want adhaab
(punishments) to be written in my account.
*Prophet* : Behave well with your parents
*Traveler* : I want to be known amongst people as an intelligent person.
*Prophet* : Fear Allah (Jalla Jalalu),always.
*Traveler* : I want to be counted amongst Allah's favourites.
*Prophet* : Recite Quran every morning and evening.
*Traveler* : I want my heart to always be enlightened.
*Prophet* : Never forget death.
*Traveler* : I never want to be away from Allah's blessing.
*Prophet* : Always treat fellow creatures well.
*Traveler* : I never want to be harmed by my enemies.
*Prophet* : Always have faith in Allah.(Only)
*Traveler* : I never want to be humiliated.
*Prophet* : Be careful of your actions.
*Traveler* : I wish to live long.
*Prophet* : Always do Goodness towards blood Relations
*Traveler* : I want my sustenance to increase.
*Prophet* : Always be in wudhoo.
*Traveler* : I wish to stay free of adhaab in the grave.
*Prophet* : Always wear pure clothes.
*Traveler* : I never want to be
burned in hell.
*Prophet* : Control your eyes and tongue.
*Traveler* : How do I get my sins forgiven?
*Prophet* : Always ask forgiveness from Allah with
a lot of humility.
*Traveler* : I want people to respect me always.
*Prophet* : Never extend your hands of need at people.
*Traveler* : I want to always be honored.
*Prophet* : Never humiliate or put down anyone.
*Traveler* : I don't want to be squeezed by Qabr.(Squeezing in the grave)
*Prophet* : Recite Surat Al Mulk (The Dominion)often.
*Traveler* : I want my wealth to increase.
*Prophet* : Recite surat Al Waqiah (The Inevitable) every night.
*Traveler* : I want to be safe and at peace on Day of Judgment.
*Prophet* : Do zikr (Praises) of Allah from dusk to night.
*Traveler* : I want to be in full
attention & concentration during prayers.
*Prophet* : Always do wudhoo with concentration and attention.
*Kindly* do forward to all Muslims & Allah Will reward you in shaa Allah..
Sharing of Knowledge is
*Sadaqatul-Jaariyah* for you & me and you will receive thawab for all those who will read Insha'Allahuta Allah.

RUBUTU NA BIYAR 5 KAN ILIMIN TAJWIDI
✍RUBUTU NA BIYAR (5) KAN ILIMIN TAJWIDI
๐TAMBAYA:
Menene fa'idan ilimin Tajwidi?
๐AMSA:
Kiyaye harshe daga yin kuskure cikin Alqaur'ani mai girma.
๐TAMBAYA:
Menene bagiransa? (Gurin da ake yinsa)
๐AMSA:
Alqur'ani mai girma, ta yadda halayan bada shi yake.
๐TAMBAYA:
Menene falalansa?
๐AMSA:
Yana cikin manyan ilmomin addini saboda alaqansa da haqiqanin yadda ake bada (koyar) da mafi daukakan zantuka (Qur'ani), sannan yana daga cikin abubuwan da aka kebance wannan al'umman da ita.
๐TAMBAYA:
Wanene ya fara rubuta shi? (ilimin)?
๐AMSA:
Ma'abota koyar da ilimin wa'yanda suka kafa abin da aka dauko zuwa garesu daga annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. ________________________________________________________
๐LITTAFI:
Albayan Fee Ilmit-Tajweed
๐MAWALLAFI:
Malam Ibrahim Sarki (Wamaa Yughnee)
๐ปDAGA DAN UWAN KU:
Uthman Uzairu musa
Via:07035217923
Markazus Salafiyya
Subscribe to:
Posts (Atom)




