Showing posts with label LABARAN WASANNI. Show all posts
Showing posts with label LABARAN WASANNI. Show all posts
Sunday, 9 April 2017
Here Are 6 Players Who Will Take Over From Messi And Ronaldo As The World’s Best Players

Lionel Messi and Cristiano Ronaldo have ruled the FIFA Ballon D’or awards for the past eight years and its not easy seeing anyone take over from them soon.
Messi is 29 years old and two years younger than Ronaldo who is 31 and. Many predict that within four years, we would have a first player win the Ballon D’or from the duo.
For the sake of this article we are looking at players who are 25 years and below so sorry Gareth Bale, you miss out.
Here are six players who can stop the rule of Ronaldo and Messi.
1. Neymar

Came third in the 2015 FIFA Ballon D’or awards and has continued to go strong. Expected to come third again this year after leading Brazil to gold at the Rio Olympics.
2. Eden Hazard

His might have faded in the 2015/2016 season after leading Chelsea to the Premier League title the season before but the 25 year old has been making up for some lost time with some sensational performances this season.
Many thought he would be the one to usurp Messi and Ronaldo until his dip in form.
3. Renato Sanches

Winner of the 2016 Golden Boy award. Sanches might be taking a while to settle at Bayern but he has already shown glimpses of his quality which must not be understated.
The 19-year-old is expected to be a leading player for the next decade in football.
4. Paul Pogba

Forget his form this season for Manchester United and you see the great talent that is Paul Pogba. There was a reason why United paid a world record fee for the Frenchman who was named in the FIFA pro XI earlier this year.
If Mourinho can get him to work in his best position, he could win the Ballon D’or without a fuss.
5. Paulo Dybala

Already seen in Argentina as the natural successor to Lionel Messi. Scored 19 goals in 34 appearances for Juventus last season and has carried his rich form to the new season.
Pace, eye for a pass and a criminally good dribbling ability are some of the skill set he possess.
6. Antoine Griezmann

Was named the best player at Euro 2016 ahead of Cristiano Ronaldo and also best player in La Liga ahead of Messi and Ronaldo. Having overtaken the duo in La Liga and Ronaldo on the continent, he should conquer the world next.
* Special mention: Ousmame Dembele of Dortmund (19-years-old Frenchman)
Which of them do you think will win the Ballon D’or and FIFA World Player of the Year when the reign of Messi and Ronaldo is over?
Drop your comments.
Saturday, 21 January 2017

MAN UNITED YAFI KOWANI CLUB SAMUN KUDIN SHIGA
Kamfanin Deloitte, wanda ke yin kididdiga kan yawan kudin da kulob-kulob ke samu ya ce kulob din Manchester United ya fi kowanne kulob samun kudin shiga a kakar wasan 2015-16.
United ya maye gurbin kulob din Real Madrid - wanda ya kwashe 11 a matsayin kulob din da ya fi samun kudin shiga.
United ya samu kudin shigar da suka kai £515m a kakar wasan ta 2015-16.
Talla
Kulob din ya samu karin £71m a kudin tallace-tallacen da yake karba.
Kudin shigar da kulob 20 mafiya karfin tattalin arziki suka samu a kakar wasa ta 2015-16 ya karu da kashi 12 inda suka samu £6.41bn, abin da ba su taba samu ba.
Wannan ne karon farko da kulob din Manchester United ya zamo na farko a jadawalin Deloitte Football Money League tun kakar wasa ta shekarar 2003-04.
Kulob din Real ya koma matsayi na uku, bayan Barcelona, wanda ya rike matsayinsa na biyu.
Bayern Munich ya matsa zuwa matsayi na hudu sannan Manchester City ya zama na biyar - inda ya samu kudin shiga £392.6m.
Takwas daga cikin kulob-kulob na gasar Premier na cikin kulob 20 da suka fi samun kudin shiga a bana, inda suka samu kusan £2.4bn.
Kulob din Champions Leicester City ya shiga jerin kulob 20 mafi karfin tattalin arziki a karon farko a tarihinsa, inda ya zamo na 20.
Ya samu kudin shigar da suka kai £128m, wato ninki biyar kan kudin da ya samu a kakar wasa ta 2013-14.
Arsenal, Chelsea, Liverpool da kuma Tottenham sun ci gaba da zama a matsayi na bakwai da na takwas da na tara da kuma na 12, yayin da West Ham ya zama na 18.
Jadawalin kudin shiga da Deloitte Money League ya fitar a kakar wasa ta 2015-16 - goman farko
Kulob-kulob (matsayin su a kakar wasan da ta wuce) Kudin shiga €m (£m a cikin baka) 2015-16 Kudin shiga 2014-15
1 (3) Manchester United 689 (515.3) 519.5 (395.2)
2 (2) Barcelona 620.2 (463.8) 560.8 (426.6)
3 (1) Real Madrid 620.1 (463.8) 577 (439)
4 (5) Bayern Munich 592 (442.7) 474 (360.6)
5 (6) Manchester City 524.9 (392.6) 463.5 (352.6)
6 (4) Paris St-Germain 520.9 (389.6) 480.8 (365.8)
7 (7) Arsenal 468.5 (350.4) 435.5 (331.3)
8 (8) Chelsea 447.4 (334.6) 420 (319.5)
9 (9) Liverpool 403.8 (302) 391.8 (298.1)
10 (10) Juventus 341.1 (255.1) 323.9 (246.4)
United ya maye gurbin kulob din Real Madrid - wanda ya kwashe 11 a matsayin kulob din da ya fi samun kudin shiga.
United ya samu kudin shigar da suka kai £515m a kakar wasan ta 2015-16.
Talla
Kulob din ya samu karin £71m a kudin tallace-tallacen da yake karba.
Kudin shigar da kulob 20 mafiya karfin tattalin arziki suka samu a kakar wasa ta 2015-16 ya karu da kashi 12 inda suka samu £6.41bn, abin da ba su taba samu ba.
Wannan ne karon farko da kulob din Manchester United ya zamo na farko a jadawalin Deloitte Football Money League tun kakar wasa ta shekarar 2003-04.
Kulob din Real ya koma matsayi na uku, bayan Barcelona, wanda ya rike matsayinsa na biyu.
Bayern Munich ya matsa zuwa matsayi na hudu sannan Manchester City ya zama na biyar - inda ya samu kudin shiga £392.6m.
Takwas daga cikin kulob-kulob na gasar Premier na cikin kulob 20 da suka fi samun kudin shiga a bana, inda suka samu kusan £2.4bn.
Kulob din Champions Leicester City ya shiga jerin kulob 20 mafi karfin tattalin arziki a karon farko a tarihinsa, inda ya zamo na 20.
Ya samu kudin shigar da suka kai £128m, wato ninki biyar kan kudin da ya samu a kakar wasa ta 2013-14.
Arsenal, Chelsea, Liverpool da kuma Tottenham sun ci gaba da zama a matsayi na bakwai da na takwas da na tara da kuma na 12, yayin da West Ham ya zama na 18.
Jadawalin kudin shiga da Deloitte Money League ya fitar a kakar wasa ta 2015-16 - goman farko
Kulob-kulob (matsayin su a kakar wasan da ta wuce) Kudin shiga €m (£m a cikin baka) 2015-16 Kudin shiga 2014-15
1 (3) Manchester United 689 (515.3) 519.5 (395.2)
2 (2) Barcelona 620.2 (463.8) 560.8 (426.6)
3 (1) Real Madrid 620.1 (463.8) 577 (439)
4 (5) Bayern Munich 592 (442.7) 474 (360.6)
5 (6) Manchester City 524.9 (392.6) 463.5 (352.6)
6 (4) Paris St-Germain 520.9 (389.6) 480.8 (365.8)
7 (7) Arsenal 468.5 (350.4) 435.5 (331.3)
8 (8) Chelsea 447.4 (334.6) 420 (319.5)
9 (9) Liverpool 403.8 (302) 391.8 (298.1)
10 (10) Juventus 341.1 (255.1) 323.9 (246.4)
Thursday, 5 January 2017

Riyad Mahrez na Algeria ne gwarzon Afirka na 2016
Dan wasan gaba na Algeria Riyad Mahrez shi ne
ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afirka na
CAF na 2016.
Mahrez wanda ya ke yi wa Leicester City wasa a
gasar Premier ya taka muhimmiyar rawa a kofin
gasar Premier da kungiyar ta dauka a kakar da
ta wuce, inda ya ci musu kwallo 17.
A watan Disambar da ya gabata, Mahrez ya
samu kyautar gwarzon dan wasan Afirka na BBC
na 2016.
A bangaren mata kuwa, Asisat Oshoala 'yar
Najeriya ita ce ta zama gwarzuwar 'yar wasan
kwallon kafa ta Afirka ta 2016 ta CAF.
An gudanar da bikin raba kyautukan ne a Abuja
babban birnin tarayyar Najeriya.
A shekarar 2015 dai Pierre-Emerick Aubameyang
ne ya lashe kyautar ta CAF.
Kyautar gwarzon dan kwallon Afirka ta 2016
1. Riyad Mahrez (Algeria da Leicester City) -
Kuria 361
2. Pierre-Emerick Aubameyang (Gabon da
Borussia Dortmund) - Kuria 313
3. Sadio Mane (Senegal da Liverpool) - Kuria 186
votes
Gwarzon dan kwallon Afirka mai taka-leda a
Afirka
1. Denis Onyango (Uganda da Mamelodi
Sundowns) - Kuria 252
2. Khama Billiat (Zimbabwe da Mamelodi
Sundowns) - Kuria 228
3. Rainford Kalaba (Zambia da TP Mazembe) -
Kuria 206
Macen da ta fi kwazo a 2016
Asisat Oshola (Nigeria da kungiyar mata ta
Arsenal )
Matashin dan kwallo mai tashe
Kelechi Iheanacho (Nigeria da Manchester City)
Matashin dan wasan da ya taka rawa
Alex Iwobi (Nigeria da Arsenal)
Mai horor da tamaula da babu kamarsa
Pitso Mosimane (Mamelodi Sundowns)
Kungiyar tamaula da ta fi fice
Mamelodi Sundowns
Tawagar kwallon kafa da ta taka rawar gani
Uganda
Tawagar kwallon kafa ta mata da ta taka rawar
a 2016
Super Falcons ta Nigeria
Alkalin wasan kwallon kafa da babu kamarsa
Bakary Papa Gassama (Gambia)
Shugaban kwallon kafa da babu kamarsa
Manuel Lopes Nascimento, shugaban hukumar
kwallon kafa ta Guinea Bissau
'Yan mazan jiya a kwallon kafar Afirka
Laurent Pokou - Tsohon dan kwallon Cote
d'Ivoire, wanda ya mutu a watan Nuwambar 2016
Emilienne Mbango - Kamaru
Kyautar mai masaukin baki
Shugaban Nigeria Muhammadu Buhari
'Yan wasan Afirka 11
Mai tsaron bayar: Denis Onyango (Uganda da
Mamelodi Sundowns)
Masu tsaron baya: Serge Aurier (Cote d'Ivoire da
Paris Saint-Germain), Aymen Abdennour (Tunisia
da Valencia), Eric Bailly (Cote d'Ivoire da
Manchester United), Joyce Lomalisa (DR Congo
da AS Vita)
Masu buga tsakiya: Khama Billiat (Zimbabwe da
Mamelodi Sundowns), Rainford Kalaba (Zambia
da TP Mazembe), Keegan Dolly (South Africa da
Mamelodi Sundowns),
Masu cin kwallo: Pierre-Emerick Aubameyang
(Gabon da Borussia Dortmund), Sadio Mane
(Senegal da Liverpool), Riyad Mahrez (Algeria da
Leicester City)
Masu jiran kar-ta-kwana
Aymen Mathlouthi (Tunisia da Etoile du Sahel),
Kalidou Koulibaly (Senegal da Napoli), Salif
Coulibaly (Mali da TP Mazembe), Islam Slimani
(Algeria da Leicester City), Mohamed Salah
(Masar da Roma), Kelechi Iheanacho (Nigeria da
Manchester City), Alex Iwobi (Nigeria da Arsenal)
ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afirka na
CAF na 2016.
Mahrez wanda ya ke yi wa Leicester City wasa a
gasar Premier ya taka muhimmiyar rawa a kofin
gasar Premier da kungiyar ta dauka a kakar da
ta wuce, inda ya ci musu kwallo 17.
A watan Disambar da ya gabata, Mahrez ya
samu kyautar gwarzon dan wasan Afirka na BBC
na 2016.
A bangaren mata kuwa, Asisat Oshoala 'yar
Najeriya ita ce ta zama gwarzuwar 'yar wasan
kwallon kafa ta Afirka ta 2016 ta CAF.
An gudanar da bikin raba kyautukan ne a Abuja
babban birnin tarayyar Najeriya.
A shekarar 2015 dai Pierre-Emerick Aubameyang
ne ya lashe kyautar ta CAF.
Kyautar gwarzon dan kwallon Afirka ta 2016
1. Riyad Mahrez (Algeria da Leicester City) -
Kuria 361
2. Pierre-Emerick Aubameyang (Gabon da
Borussia Dortmund) - Kuria 313
3. Sadio Mane (Senegal da Liverpool) - Kuria 186
votes
Gwarzon dan kwallon Afirka mai taka-leda a
Afirka
1. Denis Onyango (Uganda da Mamelodi
Sundowns) - Kuria 252
2. Khama Billiat (Zimbabwe da Mamelodi
Sundowns) - Kuria 228
3. Rainford Kalaba (Zambia da TP Mazembe) -
Kuria 206
Macen da ta fi kwazo a 2016
Asisat Oshola (Nigeria da kungiyar mata ta
Arsenal )
Matashin dan kwallo mai tashe
Kelechi Iheanacho (Nigeria da Manchester City)
Matashin dan wasan da ya taka rawa
Alex Iwobi (Nigeria da Arsenal)
Mai horor da tamaula da babu kamarsa
Pitso Mosimane (Mamelodi Sundowns)
Kungiyar tamaula da ta fi fice
Mamelodi Sundowns
Tawagar kwallon kafa da ta taka rawar gani
Uganda
Tawagar kwallon kafa ta mata da ta taka rawar
a 2016
Super Falcons ta Nigeria
Alkalin wasan kwallon kafa da babu kamarsa
Bakary Papa Gassama (Gambia)
Shugaban kwallon kafa da babu kamarsa
Manuel Lopes Nascimento, shugaban hukumar
kwallon kafa ta Guinea Bissau
'Yan mazan jiya a kwallon kafar Afirka
Laurent Pokou - Tsohon dan kwallon Cote
d'Ivoire, wanda ya mutu a watan Nuwambar 2016
Emilienne Mbango - Kamaru
Kyautar mai masaukin baki
Shugaban Nigeria Muhammadu Buhari
'Yan wasan Afirka 11
Mai tsaron bayar: Denis Onyango (Uganda da
Mamelodi Sundowns)
Masu tsaron baya: Serge Aurier (Cote d'Ivoire da
Paris Saint-Germain), Aymen Abdennour (Tunisia
da Valencia), Eric Bailly (Cote d'Ivoire da
Manchester United), Joyce Lomalisa (DR Congo
da AS Vita)
Masu buga tsakiya: Khama Billiat (Zimbabwe da
Mamelodi Sundowns), Rainford Kalaba (Zambia
da TP Mazembe), Keegan Dolly (South Africa da
Mamelodi Sundowns),
Masu cin kwallo: Pierre-Emerick Aubameyang
(Gabon da Borussia Dortmund), Sadio Mane
(Senegal da Liverpool), Riyad Mahrez (Algeria da
Leicester City)
Masu jiran kar-ta-kwana
Aymen Mathlouthi (Tunisia da Etoile du Sahel),
Kalidou Koulibaly (Senegal da Napoli), Salif
Coulibaly (Mali da TP Mazembe), Islam Slimani
(Algeria da Leicester City), Mohamed Salah
(Masar da Roma), Kelechi Iheanacho (Nigeria da
Manchester City), Alex Iwobi (Nigeria da Arsenal)
Monday, 26 December 2016

Amurka ce kanwa-uwar gami — Netanyahu
Firai ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya zargi Amurka da kitsa kudirin da Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya fitar na haramta mata yin gine-gine a yankin Falasdinawa.
Mista Netanyahu ya yi wannan zargin ne lokacin da ya gayyaci jakadan Amurka a kasar domin fayyace dalilin da ya sa Amurkar ta juya mata baya a wannan lokaci.
A ranar Juma'a ne dai Kwamitin Sulhun na MDD ya kada kuri'ar amincewa da kudirin da ya haramta wa Isra'ila cigaba da gine-gine a Gabar kogin Syria da Gabashin birnin Jerusalam.
Kuma Amuka ta kame bakinta daga hana kada kuri'ar kamar yadda ta saba a baya, a inda ta sha yin karfa-karfa.
Rasha da China da Burtaniya da Faransa sun goyi bayan wannan sabon kudiri.
Sharhi, Usman Minjibir
Da man dai Netanyahu ya zargi gwamnatin Barack Obama da nuna halin ko-in-kula da yanayin tsaron Isra'ila.
Hakan ne ya sa mista Netanyahu yin alwashin tafiya tare da zababben shugaban Amurkar, Donald Trump.
Mista Trump ya sha fadin cewa zai warware duk wasu matakan da aka dauka a kan Isra'ila da zarar ya hau mulki.
Donald Trump dai yana kokarin dawo da hannun agogo baya musamman ga wasu ayyuka da hukunce-hukuncen da gwamnatin Obama ta dauka.
Isra'ila na aikata haramci —Ban Ki-Moon
Ana yunkurin diplomasiya kan rikicin Isra'ila da Palasdinu
Wannan dai ba shi ne karon farko da ake yi wa irin ayyukan Isra'ila kallon haramtattu ba a yankin Falasdinu.
Ko a baya-bayan nan sai da Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya mai barin gado, Ban-Ki Moon, ya ce, Isra'ila na aikata haramci.
Mista Netanyahu ya yi wannan zargin ne lokacin da ya gayyaci jakadan Amurka a kasar domin fayyace dalilin da ya sa Amurkar ta juya mata baya a wannan lokaci.
A ranar Juma'a ne dai Kwamitin Sulhun na MDD ya kada kuri'ar amincewa da kudirin da ya haramta wa Isra'ila cigaba da gine-gine a Gabar kogin Syria da Gabashin birnin Jerusalam.
Kuma Amuka ta kame bakinta daga hana kada kuri'ar kamar yadda ta saba a baya, a inda ta sha yin karfa-karfa.
Rasha da China da Burtaniya da Faransa sun goyi bayan wannan sabon kudiri.
Sharhi, Usman Minjibir
Da man dai Netanyahu ya zargi gwamnatin Barack Obama da nuna halin ko-in-kula da yanayin tsaron Isra'ila.
Hakan ne ya sa mista Netanyahu yin alwashin tafiya tare da zababben shugaban Amurkar, Donald Trump.
Mista Trump ya sha fadin cewa zai warware duk wasu matakan da aka dauka a kan Isra'ila da zarar ya hau mulki.
Donald Trump dai yana kokarin dawo da hannun agogo baya musamman ga wasu ayyuka da hukunce-hukuncen da gwamnatin Obama ta dauka.
Isra'ila na aikata haramci —Ban Ki-Moon
Ana yunkurin diplomasiya kan rikicin Isra'ila da Palasdinu
Wannan dai ba shi ne karon farko da ake yi wa irin ayyukan Isra'ila kallon haramtattu ba a yankin Falasdinu.
Ko a baya-bayan nan sai da Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya mai barin gado, Ban-Ki Moon, ya ce, Isra'ila na aikata haramci.

Ba za mu yi rijista ba tun da ba kungiya ba ce — Shi'a
Harka islamiyya ko kuma Islamic Movement of Nigeria ta mabiya mazhabar Shi'a, ta ce ba za ta yi rijista ba, domin kira take yi, ba kungiya ba ce.
Wani jami'in tafiyar, Barista Haruna Magashi ne ya bayyana hakan a wani taron sasanta rikicin 'yan Shi'ah da 'yan sanda, a jihar Kano.
Tun da farko, mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Toluse O. Emmanuel ya nanata cewa matukar mutum ko kungiya suka nemi izinin yin 'halartaccen' taro, ba shakka 'yan sanda za su ba su dama.
Barista Magashi ya koka a kan yadda mutane ke 'shayin' kusantarsu don jin abin da tafiyarsu ta kunsa daga bakinsu.
Wani mai gabatar da mukala a taron, Prince Ajayi Memaiyetan ya soki lamirin yadda 'yan sanda ke amfani da bindiga don tarwatsa jerin gwanon 'yan Shi'a.
Sai dai kuma wasu masu magana da dama a wurin taron, sun ce ba dai-dai ba ne yadda harka islamiyya ke gudanar da taro, ba tare da neman izinin hukuma ba.
Wannan dai wani matakin farko ne na tattaunawa kan rikicin 'yan Shi'a da jami'an tsaro kuma ya samu wakilcin mabiya addinai daban-daban.
Sharhi, Usman Minjibir
Tun dai watan Disambar 2015, lokacin da gwamnatin Najeriya ta kama shugaban Islamic Movement of Nigeria, Sheikh Ibahim El-zakzaky, mabiya malamin ke ta faman yin jerin gwano domin ganin an sake shi.
To sai dai jami'an tsaro musamman 'yan sanda na ganin jerin gwanon ya saba dokar kasa saboda rashin neman izni.
'Yan uwa musulmi dai na cewa koda sun nemi izni a wurin 'yan sanda ba za su ba su ba.
Babban al'amarin da ya faru tsakanin 'yan sanda da 'yan Shi'a, a baya-bayan nan, shi ne, lokacin da 'yan sanda suka tarwatsa wani tattaki da 'yan Shi'ar suka so yi daga birnin Kano zuwa Zaria.
Mutane da dama dai sun rasa ransu sannan wasu da dama sun jikkata.
Wani jami'in tafiyar, Barista Haruna Magashi ne ya bayyana hakan a wani taron sasanta rikicin 'yan Shi'ah da 'yan sanda, a jihar Kano.
Tun da farko, mataimakin kwamishinan 'yan sanda, Toluse O. Emmanuel ya nanata cewa matukar mutum ko kungiya suka nemi izinin yin 'halartaccen' taro, ba shakka 'yan sanda za su ba su dama.
Barista Magashi ya koka a kan yadda mutane ke 'shayin' kusantarsu don jin abin da tafiyarsu ta kunsa daga bakinsu.
Wani mai gabatar da mukala a taron, Prince Ajayi Memaiyetan ya soki lamirin yadda 'yan sanda ke amfani da bindiga don tarwatsa jerin gwanon 'yan Shi'a.
Sai dai kuma wasu masu magana da dama a wurin taron, sun ce ba dai-dai ba ne yadda harka islamiyya ke gudanar da taro, ba tare da neman izinin hukuma ba.
Wannan dai wani matakin farko ne na tattaunawa kan rikicin 'yan Shi'a da jami'an tsaro kuma ya samu wakilcin mabiya addinai daban-daban.
Sharhi, Usman Minjibir
Tun dai watan Disambar 2015, lokacin da gwamnatin Najeriya ta kama shugaban Islamic Movement of Nigeria, Sheikh Ibahim El-zakzaky, mabiya malamin ke ta faman yin jerin gwano domin ganin an sake shi.
To sai dai jami'an tsaro musamman 'yan sanda na ganin jerin gwanon ya saba dokar kasa saboda rashin neman izni.
'Yan uwa musulmi dai na cewa koda sun nemi izni a wurin 'yan sanda ba za su ba su ba.
Babban al'amarin da ya faru tsakanin 'yan sanda da 'yan Shi'a, a baya-bayan nan, shi ne, lokacin da 'yan sanda suka tarwatsa wani tattaki da 'yan Shi'ar suka so yi daga birnin Kano zuwa Zaria.
Mutane da dama dai sun rasa ransu sannan wasu da dama sun jikkata.
Sunday, 18 December 2016

Real Madrid ta lashe kofin duniya na zakarun nahiyoyi
Real Madrid ta ci kofin duniya na zakarun nahiyoyi, bayan da ta doke Kashima Antlers da ci 4-2 a fafatawar da suka yi a ranar Lahadi.
Real Madrid ta ci kwallon farko ta hannun Kareem Benzema a minti na tara da fara tamaula, sannan Cristiano Ronaldo ya kara ta biyu a bugun fenariti a minti na 60 ana murza-leda.
Ita kuwa Kashima Antlers ta fara cin kwallo ne ta hannun Gaku Shibasaki daf da za a je hutun rabin lokaci, kuma bayan da aka dawo ne daga hutun ya kara cin ta biyu.
Haka aka tashi wasa 2-2 daga nan ne ka yi karin lokaci na minti 30, wasan farko minti 15 ya sake fafatawa karo na biyu minti 15.
Nan ne fa Real Madrid ta samu damar kara cin kwallaye biyu ta hannun Cristiano Ronaldo, wanda hakan ya sa ta lashe kofin duniya na zakarun nahiyoyi.
Wannan ne karo na biyu da Madrid ta ci kofin bayan wanda ta dauka a 2014
Real Madrid ta ci kwallon farko ta hannun Kareem Benzema a minti na tara da fara tamaula, sannan Cristiano Ronaldo ya kara ta biyu a bugun fenariti a minti na 60 ana murza-leda.
Ita kuwa Kashima Antlers ta fara cin kwallo ne ta hannun Gaku Shibasaki daf da za a je hutun rabin lokaci, kuma bayan da aka dawo ne daga hutun ya kara cin ta biyu.
Haka aka tashi wasa 2-2 daga nan ne ka yi karin lokaci na minti 30, wasan farko minti 15 ya sake fafatawa karo na biyu minti 15.
Nan ne fa Real Madrid ta samu damar kara cin kwallaye biyu ta hannun Cristiano Ronaldo, wanda hakan ya sa ta lashe kofin duniya na zakarun nahiyoyi.
Wannan ne karo na biyu da Madrid ta ci kofin bayan wanda ta dauka a 2014
Monday, 12 December 2016

Ronaldo ya lashe kyautar Ballon d'Or ta 2016
Dan kwallon Real Madrid, Cristiano Ronaldo, ya lashe kyautar dan kwallon kafa na duniya da ya fi yin fice a bana, wato kyautar Ballon d'Or.
Ronaldo mai shekara 31, ya taimakawa Real Madrid lashe kofin zakaraun Turai a bara, ya kuma ci kwallaye uku da suka bai wa Portugal damar cin kofin nahiyar Turai a 2016.
Dan wasan na Real Madrid ya ci kyautar Ballon d'Or karo na hudu kenan, bayan 2008 da 2013 da kuma 2014.
A tarihin lashe kyauatr Lionel Messi ne ke kan gaba, wanda ya karbi guda biyar a shekarar 2009 da 2010 da 2011 da 2012 da kuma 2015.
Ronaldo mai shekara 31, ya taimakawa Real Madrid lashe kofin zakaraun Turai a bara, ya kuma ci kwallaye uku da suka bai wa Portugal damar cin kofin nahiyar Turai a 2016.
Dan wasan na Real Madrid ya ci kyautar Ballon d'Or karo na hudu kenan, bayan 2008 da 2013 da kuma 2014.
A tarihin lashe kyauatr Lionel Messi ne ke kan gaba, wanda ya karbi guda biyar a shekarar 2009 da 2010 da 2011 da 2012 da kuma 2015.

Zakarun Turai: Arsenal za ta kara da Bayern Munich
Arsenal za ta kara da Bayern Munich a zagayen 'yan 16 na gasar cin kofin zakarun Turai.
Ita kuwa Leicester City za ta hadu ne da Sevilla, sai kuma Manchester City da za ta kece raini da Monaco.
Sau hudu Gunners na haduwa da zakarun na Jamus a shekara biyar da ta gabata, amma kuma duka Bayern ce ke samun nasara.
Daya daga cikin manyan wasannin su ne karawar da za a yi tsakanin Barcelona da Paris St-Germain.
Barca ta doke PSG a kan hanyarta ta lashe gasar a kakar 2014-15.
Masu rike da kanbun kuma jagororin La Liga Real Madrid za su kara da Napoli na kasar Italiya, wadanda suke matsayi na hudu a gasar Serie A.
Ga wasannin dalla-dalla:
Manchester City v Monaco
Real Madrid v Napoli
Benfica v Borussia Dortmund
Bayern Munich v Arsenal
FC Porto v Juventus
Bayer Leverkusen v Atletico Madrid
Paris St-Germain v Barcelona
Sevilla v Leicester
Ita kuwa Leicester City za ta hadu ne da Sevilla, sai kuma Manchester City da za ta kece raini da Monaco.
Sau hudu Gunners na haduwa da zakarun na Jamus a shekara biyar da ta gabata, amma kuma duka Bayern ce ke samun nasara.
Daya daga cikin manyan wasannin su ne karawar da za a yi tsakanin Barcelona da Paris St-Germain.
Barca ta doke PSG a kan hanyarta ta lashe gasar a kakar 2014-15.
Masu rike da kanbun kuma jagororin La Liga Real Madrid za su kara da Napoli na kasar Italiya, wadanda suke matsayi na hudu a gasar Serie A.
Ga wasannin dalla-dalla:
Manchester City v Monaco
Real Madrid v Napoli
Benfica v Borussia Dortmund
Bayern Munich v Arsenal
FC Porto v Juventus
Bayer Leverkusen v Atletico Madrid
Paris St-Germain v Barcelona
Sevilla v Leicester
Saturday, 10 December 2016

Vardy ya ci mutuncin Manchester City
Jarmie Vardy ya kunyata Manchester City, bayan da ya zura mata kwallaye uku rigis a karawar da Leicester City ta ci Manchester City 4-2 a gasar Premier a ranar Asabar.
Leicester ta fara cin kwallo ne ta hannun Jarmie Vardy minti uku da fara wasa, kuma minti biyu tsakani King ya ci ta biyu.
A minti na 20 ne Vardy ya ci kwallo na uku kuma ta biyu da ya ci, daga baya ya kara ta hudu kuma ta uku da ya zura a ragar City saura minti 12 a tashi daga fafatawar.
Rabon da Vardy ya ci wa Leicester kwallo tun wasan da ta ci Liverpool 4-1 a ranar 10 ga watan Satumba, ya kuma yi wasanni 16 bai daga raga ba, sai a karawa da City nan da ya yi.
Saura minti takwas ya rage a tashi daga wasan City ta zare kwallo daya ta hannun Kolarov da kuma wadda Nolito ya ci daf da za a tashi daga gumurzun.
Leicester za ta buga wasan mako na 16 da Bournemouth. Yayin da Manchester City za ta kara ne da Watford.
Leicester ta fara cin kwallo ne ta hannun Jarmie Vardy minti uku da fara wasa, kuma minti biyu tsakani King ya ci ta biyu.
A minti na 20 ne Vardy ya ci kwallo na uku kuma ta biyu da ya ci, daga baya ya kara ta hudu kuma ta uku da ya zura a ragar City saura minti 12 a tashi daga fafatawar.
Rabon da Vardy ya ci wa Leicester kwallo tun wasan da ta ci Liverpool 4-1 a ranar 10 ga watan Satumba, ya kuma yi wasanni 16 bai daga raga ba, sai a karawa da City nan da ya yi.
Saura minti takwas ya rage a tashi daga wasan City ta zare kwallo daya ta hannun Kolarov da kuma wadda Nolito ya ci daf da za a tashi daga gumurzun.
Leicester za ta buga wasan mako na 16 da Bournemouth. Yayin da Manchester City za ta kara ne da Watford.

Arsenal ta hau kan teburin Premier
Arsenal ta koma mataki na daya a kan teburin Premier, bayan da ta doke Stoke City 3-1 a gasar Premier wasan mako na 15 da suka kara a Emirates a ranar Asabar.
Stoke ce ta fara cin kwallo a bugun fenariti, bayan da Granit Xhaka na Arsenal ya yi wa Joe Allen na Stoke City gula a cikin da'ira ta 18.
Theo Walcott ne ya farkewa Arsenal daf da za a je hutun rabin lokaci, kuma kwallo na 100 da ya ci wa kungiyar tun komawarsa Gunners da murza-leda.
Mesut Ozil ne ya kara ta biyu a ragar Stoke daga baya kuma Alex Iwobi wanda ya shiga wasan a matsayin sauyi ya ci ta uku.
Arsenal din ta hada maki 34 iri daya da na Chelsea wadda za ta kara da West Brom a ranar Lahadi, Arsenal ta dara Chelsea da yawan cin kwallaye a raga.
Stoke ce ta fara cin kwallo a bugun fenariti, bayan da Granit Xhaka na Arsenal ya yi wa Joe Allen na Stoke City gula a cikin da'ira ta 18.
Theo Walcott ne ya farkewa Arsenal daf da za a je hutun rabin lokaci, kuma kwallo na 100 da ya ci wa kungiyar tun komawarsa Gunners da murza-leda.
Mesut Ozil ne ya kara ta biyu a ragar Stoke daga baya kuma Alex Iwobi wanda ya shiga wasan a matsayin sauyi ya ci ta uku.
Arsenal din ta hada maki 34 iri daya da na Chelsea wadda za ta kara da West Brom a ranar Lahadi, Arsenal ta dara Chelsea da yawan cin kwallaye a raga.
Sunday, 4 December 2016

Bounemouth ta doke Liverpool 4-3
Bournemouth ta doke Liverpool da ci 4 da 3 a
gidanta a karon farko a wasan gasar Premier na
mako na 14.
Sadio Mane ne ya fara ci wa bakin a minti na 20
da shiga fili, kuma minti biyu tsakani Origi ya
kara ta biyu.
A minti na 55 ne Bournemouth ta sako Ryan
Fraser sai wasa ya sauya salo, inda 'yan dakikoki
da shigarsa Milner ya doke shi alkalin wasa ya
bayar da fanareti, kuma Wilson ya buga ya ci.
Can ya kara ci wa Liverpool kwallonta ta uku a
minti na 64, amma kuma a minti na 76 Fraser ya
farke wa masu masaukin bakin ta biyu.
Bayan wasu mintina biyu ne kuma sai Cook ya
farke wa Bournemouth kwallo ta uku.
An shiga karin lokaci da minti uku, bayan minti
90 ne sai Ake ya ci wa Bournemouth kwallon ta
hudu, wadda ta ba ta nasara ta samu maki 18
kuma ta zama ta 14 a tebur.
Ita kuwa Liverpool yanzu ta zama ta uku a tebur
da maki 30, a bayan Arsenal mai maki 31, yayin
da Chelsea ke matsayin ta daya da maki 34.
gidanta a karon farko a wasan gasar Premier na
mako na 14.
Sadio Mane ne ya fara ci wa bakin a minti na 20
da shiga fili, kuma minti biyu tsakani Origi ya
kara ta biyu.
A minti na 55 ne Bournemouth ta sako Ryan
Fraser sai wasa ya sauya salo, inda 'yan dakikoki
da shigarsa Milner ya doke shi alkalin wasa ya
bayar da fanareti, kuma Wilson ya buga ya ci.
Can ya kara ci wa Liverpool kwallonta ta uku a
minti na 64, amma kuma a minti na 76 Fraser ya
farke wa masu masaukin bakin ta biyu.
Bayan wasu mintina biyu ne kuma sai Cook ya
farke wa Bournemouth kwallo ta uku.
An shiga karin lokaci da minti uku, bayan minti
90 ne sai Ake ya ci wa Bournemouth kwallon ta
hudu, wadda ta ba ta nasara ta samu maki 18
kuma ta zama ta 14 a tebur.
Ita kuwa Liverpool yanzu ta zama ta uku a tebur
da maki 30, a bayan Arsenal mai maki 31, yayin
da Chelsea ke matsayin ta daya da maki 34.
Saturday, 3 December 2016

Ronaldo da Mourinho sun kauce wa biyan haraji
Rahotanni sun nuna cewa fitaccen dan wasa
Real Madrid, Cristiano Ronaldo da wasu 'yan
wasan sun zille wa biyan harajin miliyoyin daloli,
ta hanyar boye kudadensu a kasashen da ake
amfani da su don kauce wa biyan harajin.
Wani bincike da aka wallafa a mujallar Der
Spiegel ta kasar Jamus ya gano hakan ne ta
hanyar bayanan da aka kwarmata, cikin su har
da takardun hakika na kwangilolin da 'yan wasan
suka sanya wa hannu da bayanan sirrinsu da
kuma sakonnin imel.
Lauyoyin Ronaldo sun ce hukumomin da ke
karbar haraji na Spain sun yi bincike sosai kan
takardun harajinsa kuma ba su gano wata
badakala ba.
Sauran masu ruwa-da-tsaki a harkokin wasannin
da ake zargi da zille wa biyan harajin sun hada
da kocin Manchester United, Jose Mourinho,
wanda kamar Ronaldo, yake amfani da wani
wakili mai suna Jorge Mendes wajen ajiye
kudinsa a kasashen da ake kauce wa biyan
harajin.
Kamfanin Mr Mendes, Gestifute, ya ce Mourinho
ya cika dukkan sharudan biyan haraji na
kasashen Birtaniya da Spain.
Real Madrid, Cristiano Ronaldo da wasu 'yan
wasan sun zille wa biyan harajin miliyoyin daloli,
ta hanyar boye kudadensu a kasashen da ake
amfani da su don kauce wa biyan harajin.
Wani bincike da aka wallafa a mujallar Der
Spiegel ta kasar Jamus ya gano hakan ne ta
hanyar bayanan da aka kwarmata, cikin su har
da takardun hakika na kwangilolin da 'yan wasan
suka sanya wa hannu da bayanan sirrinsu da
kuma sakonnin imel.
Lauyoyin Ronaldo sun ce hukumomin da ke
karbar haraji na Spain sun yi bincike sosai kan
takardun harajinsa kuma ba su gano wata
badakala ba.
Sauran masu ruwa-da-tsaki a harkokin wasannin
da ake zargi da zille wa biyan harajin sun hada
da kocin Manchester United, Jose Mourinho,
wanda kamar Ronaldo, yake amfani da wani
wakili mai suna Jorge Mendes wajen ajiye
kudinsa a kasashen da ake kauce wa biyan
harajin.
Kamfanin Mr Mendes, Gestifute, ya ce Mourinho
ya cika dukkan sharudan biyan haraji na
kasashen Birtaniya da Spain.
Friday, 2 December 2016

El Clasico: Barcelona da Real Madrid
Barcelona za ta karbi bakuncin Real Madrid a
wasan mako na 14 na gasar La Liga--karon
battar da ake yi wa lakabi da El Clasico.
Bayan da aka buga wasannin mako na 13 a
gasar cin kofin La Liga ta bana, Real Madrid ce
ke kan gaba a teburi da maki 33, yayin da
Barcelona ke biye da ita da maki 27.
A cikin karawa 13 da kungiyoyin biyu suka yi a
baya a gasar ta La Liga, a wasanni uku ne
Barcelona ta yi rashin nasara.
Real Madrid ta ci Barcelona a karawa biyar a
wasanni tara da suka yi gumurzu a gasa dabam-
dabam.
Lionel Messi na Barcelona shi ne dan kwallon da
ya fi cin kwallo a karawar ta El Clasico inda ya ci
21, daga ciki ya ci hudu a wasanni biyar da suka
kara.
wasan mako na 14 na gasar La Liga--karon
battar da ake yi wa lakabi da El Clasico.
Bayan da aka buga wasannin mako na 13 a
gasar cin kofin La Liga ta bana, Real Madrid ce
ke kan gaba a teburi da maki 33, yayin da
Barcelona ke biye da ita da maki 27.
A cikin karawa 13 da kungiyoyin biyu suka yi a
baya a gasar ta La Liga, a wasanni uku ne
Barcelona ta yi rashin nasara.
Real Madrid ta ci Barcelona a karawa biyar a
wasanni tara da suka yi gumurzu a gasa dabam-
dabam.
Lionel Messi na Barcelona shi ne dan kwallon da
ya fi cin kwallo a karawar ta El Clasico inda ya ci
21, daga ciki ya ci hudu a wasanni biyar da suka
kara.

Wa zai yi nasara tsakanin Man City da Chelsea?
Manchester City za ta karbi bakuncin Chelsea a
gasar cin kofin Premier wasan mako na 14 a
ranar Asabar.
Wannan shi ne karo na 154 da kungiyoyin biyu za
su kece raini a tarihi, inda City ta ci wasanni 52,
Chelsea ta samu nasara a wasanni 62 suka yi
canjaras sau 39.
A gasar cin kofin Premier ta bara, City ce da
doke Chelsea 3-0 a Ettihad, sannan ta kara doke
ta 3-0 a Stamford Bridge, yayin da Chelsea ta
samu nasara a kan City da ci 5-1 a gasar FA.
Chelsea ce ke mataki na daya a kan teburin
gasar Premier da maki 31, yayin da Manchester
City ke matsayi na uku da maki 30.
gasar cin kofin Premier wasan mako na 14 a
ranar Asabar.
Wannan shi ne karo na 154 da kungiyoyin biyu za
su kece raini a tarihi, inda City ta ci wasanni 52,
Chelsea ta samu nasara a wasanni 62 suka yi
canjaras sau 39.
A gasar cin kofin Premier ta bara, City ce da
doke Chelsea 3-0 a Ettihad, sannan ta kara doke
ta 3-0 a Stamford Bridge, yayin da Chelsea ta
samu nasara a kan City da ci 5-1 a gasar FA.
Chelsea ce ke mataki na daya a kan teburin
gasar Premier da maki 31, yayin da Manchester
City ke matsayi na uku da maki 30.

Zakaran Formula 1 na duniya Rosberg ya yi ritaya
Zakaran tseren motocin Formula 1 na duniya
Nico Rosberg ya sanar da cewa ya yi ritaya nan
take.
Dan tseren dan kasar Jamus mai shekara 31 ya
ci babbar gasarsa ta farko ranar Lahadi, bayan
ya doke Lewis Hamilton.
Rosberg ya wallafa a shafinsa na Facebook cewa
"Na kai kololuwar ganiyata don haka wannan
matakin da na dauka shi ne ya dace."
Rosberg ya lashe manyan gasar tseren motoci
tara cikin 21 da aka yi a bana, inda ya doke
Hamilton wanda sau uku yana zama zakaran
tseren.
Ya kara da cewa,"A shekara 25 da na yi ina yin
tseren motoci, babban burina shi ne na zama
zakaran Formula 1 na duniya."
Nico Rosberg ya sanar da cewa ya yi ritaya nan
take.
Dan tseren dan kasar Jamus mai shekara 31 ya
ci babbar gasarsa ta farko ranar Lahadi, bayan
ya doke Lewis Hamilton.
Rosberg ya wallafa a shafinsa na Facebook cewa
"Na kai kololuwar ganiyata don haka wannan
matakin da na dauka shi ne ya dace."
Rosberg ya lashe manyan gasar tseren motoci
tara cikin 21 da aka yi a bana, inda ya doke
Hamilton wanda sau uku yana zama zakaran
tseren.
Ya kara da cewa,"A shekara 25 da na yi ina yin
tseren motoci, babban burina shi ne na zama
zakaran Formula 1 na duniya."

An wanke Didier Drogba daga zargin cin hanci
Wani bincike da aka yi kan gidauniyar da tsohon
dan wasan Chelsea Didier Drogba ke gudanarwa
ya gano cewa bai yi zamba-cikin-aminci ko cin
hanci ba sai dai watakila ya yaudari masu bayar
da agaji.
An soma binciken ne kan "wasu bayanai masu
tayar da hankali" a gidauniyar ta the Didier
Drogba Foundation a watan Afrilu.
Hakan ya faru ne bayan wani rahoto da jaridar
Daily Mail report ta wallafa da ya yi zargin cewa
dan wasan ya kashe £14,115 cikin gudunmawar
£1.7m da aka bai wa gidauniyar domin yin aiki a
Afirka.
Drogba, mai shekara 38, ya bukaci jaridar ta ba
shi diyya sannan ta nemi gafararsa kan kazafin
da ta yi masa.
Sai dai hukumar da ta yi binciken ta gano cewa
dan wasan bai aikata laifi ba.
Sai dai kawai ta ce bai kamata gidauniyar ta
hada asusunta da na reshenta da ke Afirka ba.
Hakan na nufin ba a kashe kudaden da
gidauniyar ta karba a Birtaniya domin inganta
asibitoci, kamar yadda aka shaida wa masu
bayar da tallafi cewa za a yi.
Rahoton ya kara da cewa, "Masu bayar da tallafi
sun yi tsammanin za a yi amfani da kudaden da
suka bayar wajen agazawa jama'a ba ajiye su a
bankuna ba."
Kafunan da Drogba ya dauka lokacin yana
Chelsea
Kofin Premier (4): 2004-05, 2005-06, 2009-10,
2014-15
Kofin Zakarun Turai (1): 2011-12
Kofin FA (4): 2006-07, 2008-09, 2009-10,
2011-12
Kofin Lig (3): 2004-05, 2006-07, 2014-15
dan wasan Chelsea Didier Drogba ke gudanarwa
ya gano cewa bai yi zamba-cikin-aminci ko cin
hanci ba sai dai watakila ya yaudari masu bayar
da agaji.
An soma binciken ne kan "wasu bayanai masu
tayar da hankali" a gidauniyar ta the Didier
Drogba Foundation a watan Afrilu.
Hakan ya faru ne bayan wani rahoto da jaridar
Daily Mail report ta wallafa da ya yi zargin cewa
dan wasan ya kashe £14,115 cikin gudunmawar
£1.7m da aka bai wa gidauniyar domin yin aiki a
Afirka.
Drogba, mai shekara 38, ya bukaci jaridar ta ba
shi diyya sannan ta nemi gafararsa kan kazafin
da ta yi masa.
Sai dai hukumar da ta yi binciken ta gano cewa
dan wasan bai aikata laifi ba.
Sai dai kawai ta ce bai kamata gidauniyar ta
hada asusunta da na reshenta da ke Afirka ba.
Hakan na nufin ba a kashe kudaden da
gidauniyar ta karba a Birtaniya domin inganta
asibitoci, kamar yadda aka shaida wa masu
bayar da tallafi cewa za a yi.
Rahoton ya kara da cewa, "Masu bayar da tallafi
sun yi tsammanin za a yi amfani da kudaden da
suka bayar wajen agazawa jama'a ba ajiye su a
bankuna ba."
Kafunan da Drogba ya dauka lokacin yana
Chelsea
Kofin Premier (4): 2004-05, 2005-06, 2009-10,
2014-15
Kofin Zakarun Turai (1): 2011-12
Kofin FA (4): 2006-07, 2008-09, 2009-10,
2011-12
Kofin Lig (3): 2004-05, 2006-07, 2014-15
Tuesday, 29 November 2016

Jirgin sama ya yi hadari da 'yan kwallon Brazil
Wani jirgin sama dauke da mutum 81, ciki har
da kulob din kwallon kafa na Brazil, ya fadi a
kusa da birnin Medellin na kasar Colombia.
Rahotanni sun ce akalla mutum shida ne suka
tsira. Jirgin ya samu matsalar na'ura ne.
Jami'an filin saukar jiragen sama sun ce jirgin,
wanda aka dauki hayarsa, ya taso ne daga
Bolivia yana dauke tawagar 'yan kwallon kulob
din Chapecoense.
Tawagar na shirin karawa ne a wasan karshe na
Copa Sudamericana tare da kungiyar Atletico
Nacional na birnin Medellin.
An tsara za a yi kashi na biyu na wasan karshe
na gasar wacce ita ce ta biyu a muhimmanci a
Kudancin Amurka a ranar Laraba, amma yanzu
an dage ta.
Hukumar kula da kwallon kafa ta Kudancin
Amurka (Conmebol) ta ce ta dakatar da dukkan
"aikace-aikacenta".
Friday, 25 November 2016

Sojojin Nigeria sun mamaye Zamfara
Mazauna wasu yankuna na jihar Zamfara da ke
arewacin Najeriya sun ce an samu kwararar
dakarun sojin kasar dauke da manyan makamai
zuwa cikin jihar.
Mutanen da BBC ta yi hira da su sun ce ba su
saba ganin yawan sojojin da aka tura jihar ba.
Hakan dai na faruwa ne kwanaki kadan bayan
masu fashin shanu sun addabi jihar, lamarin da
ya kai ga kashe akalla mutum 150.
Barayin shanun sun fi addabar mazauna yankin
Dansadau da ke karamar hukumar Maru.
Wani mazaunin yankin, Malam Nuhu Dansadau,
ya shaida wa BBC, "Mun ga kananan jiragen yaki
uku - da wasu manya da motoci sama da 27
dauke da sojoji: wasu sun tafi yankin da aka
kashe masu hakar zinare, wasu kuma sun tsaya
a Magami da Dansadau. Mutanen yankin na cike
da murna."
Da ma dai gwamnatin kasar ta sha alwashin
murkusshe barayin shanun da suka addabi
yankin.
arewacin Najeriya sun ce an samu kwararar
dakarun sojin kasar dauke da manyan makamai
zuwa cikin jihar.
Mutanen da BBC ta yi hira da su sun ce ba su
saba ganin yawan sojojin da aka tura jihar ba.
Hakan dai na faruwa ne kwanaki kadan bayan
masu fashin shanu sun addabi jihar, lamarin da
ya kai ga kashe akalla mutum 150.
Barayin shanun sun fi addabar mazauna yankin
Dansadau da ke karamar hukumar Maru.
Wani mazaunin yankin, Malam Nuhu Dansadau,
ya shaida wa BBC, "Mun ga kananan jiragen yaki
uku - da wasu manya da motoci sama da 27
dauke da sojoji: wasu sun tafi yankin da aka
kashe masu hakar zinare, wasu kuma sun tsaya
a Magami da Dansadau. Mutanen yankin na cike
da murna."
Da ma dai gwamnatin kasar ta sha alwashin
murkusshe barayin shanun da suka addabi
yankin.
Thursday, 24 November 2016

An bukaci a daure Eto'o shekara 10
Masu gabatar da kara a Spaniya sun nemi kotu
ta daure tsohon dan wasan Barcelona da kamaru
Samuel Eto'o, sama da shekara 10 kan kin biyan
haraji.
Suna zarginsa ne da kafa kamfanoni da yawa
domin ya kauce wa biyan haraji lokacin da yake
Barcelona, daga 2004 zuwa 2009.
Bayan hukuncin daurin shekara goma da wata
shida masu gabatar da karar suna kuma son kotu
ta ci tsohon dan wasan na Barcelona
tarar dala miliyan 15 da dubu 100 bisa laifuka
hudu da suke zarginsa na kin biyan harajin dala
miliyan hudu a shekarun da ya yi a kungiyar
Masu gabatar da karar suna kuma neman a
yanke wa wakilin dan wasan a lokacin da yake
kungiyar Jose Maria Mesalles irin wannan
hukunci.
Ba a dai samu jin ta bakin Eto'o da lauyoyinsa ba
kan zargin, amma tun a baya dan wasan ya taba
musanta yin wani abu ba daidai ba game da
biyan harajin.
Eto'o na daga cikin 'yan wasan Barcelona na da
da na yanzu da suke fuskantar shari'a a Spain.
is among other current and past Barcelona
players facing legal problems in Spain.
A watan Yuli, an yanke wa Lionel Messi da
mahaifinsa hukuncin zaman gidan yari na wata
21 bisa laifin kin biyan haraji.
Sai dai ba a tura su gidan mazan ba, saboda bisa
dokokin Spain idan wa'adin yari bai kai shekara
biyu ba a masu laifi karon farko za a iya dage
shi.
A yanzu Neymar da mahaifinsa da Barcelona ma
na fuskantar shari'a daga hukumomin Spain kan
zargin almundahana a cinikin dan wasan na
Brazil daga Santos a 20134.
ta daure tsohon dan wasan Barcelona da kamaru
Samuel Eto'o, sama da shekara 10 kan kin biyan
haraji.
Suna zarginsa ne da kafa kamfanoni da yawa
domin ya kauce wa biyan haraji lokacin da yake
Barcelona, daga 2004 zuwa 2009.
Bayan hukuncin daurin shekara goma da wata
shida masu gabatar da karar suna kuma son kotu
ta ci tsohon dan wasan na Barcelona
tarar dala miliyan 15 da dubu 100 bisa laifuka
hudu da suke zarginsa na kin biyan harajin dala
miliyan hudu a shekarun da ya yi a kungiyar
Masu gabatar da karar suna kuma neman a
yanke wa wakilin dan wasan a lokacin da yake
kungiyar Jose Maria Mesalles irin wannan
hukunci.
Ba a dai samu jin ta bakin Eto'o da lauyoyinsa ba
kan zargin, amma tun a baya dan wasan ya taba
musanta yin wani abu ba daidai ba game da
biyan harajin.
Eto'o na daga cikin 'yan wasan Barcelona na da
da na yanzu da suke fuskantar shari'a a Spain.
is among other current and past Barcelona
players facing legal problems in Spain.
A watan Yuli, an yanke wa Lionel Messi da
mahaifinsa hukuncin zaman gidan yari na wata
21 bisa laifin kin biyan haraji.
Sai dai ba a tura su gidan mazan ba, saboda bisa
dokokin Spain idan wa'adin yari bai kai shekara
biyu ba a masu laifi karon farko za a iya dage
shi.
A yanzu Neymar da mahaifinsa da Barcelona ma
na fuskantar shari'a daga hukumomin Spain kan
zargin almundahana a cinikin dan wasan na
Brazil daga Santos a 20134.
Wednesday, 23 November 2016

An yi satar shiga Old Trafford
Wasu magoya bayan Man United biyu da suka
boye a bandakin Old Trafford suka kwana a
daren Juma'a domin su kalli wasan kungiyar da
Arsenal kyauta sun fitar da bidiyon yadda suka
tsara abin.
Magoya bayan suna cikin tawagar da ta je
ziyarar bude ido a filin wasan ne, amma suka
sulale daga cikin abokan ziyarar tasu, suka buya,
domin kallon wasan.
A ranar Asabar da safe ne aka gano su, a lokacin
da ake bincike filin wasan, domin shirye-shiryen
wasan.
Daya daga cikin matasan biyu mai suna Uosof
Ahmadi ya gaya wa BBC cewa su kam sun yi
tsammanin komai zai tafi daidai saboda irin
dabarar da suka yi suka tsara abin.
Matashin dan shekara 21, ya ce, shirin na
kwanan zaune na sa'a 24, abu ne da ake yi a
YouTUbe, kuma yadda ya shafe dare a shagon
M&M World da gidan abinci na McDonald, ya
sanya hoton bidiyonsa na yadda ya yi kokarin
gwada irin wannan abu a filin wasan Arsenal a
farkon watan nan.
Bayan da masu kula da filin sun kama Uosof
Ahmadi da abokinsa Kyle Morgan-Williams sun
mika su ga 'yan sanda, wadanda su kuma suka
sallame su ba tuhuma.
Lamarin ya faru ne watanni shida bayan da
kwatsam aka dage wasan Premier na Man
United da Bournemouth a filin, lokacin da aka
gano kunshin wani abu a filin.
Daga baya an gano cewa wani abin fashewa ne
na bogi da ka bari a filin bayan atisayen 'yan
wasa a makon.
boye a bandakin Old Trafford suka kwana a
daren Juma'a domin su kalli wasan kungiyar da
Arsenal kyauta sun fitar da bidiyon yadda suka
tsara abin.
Magoya bayan suna cikin tawagar da ta je
ziyarar bude ido a filin wasan ne, amma suka
sulale daga cikin abokan ziyarar tasu, suka buya,
domin kallon wasan.
A ranar Asabar da safe ne aka gano su, a lokacin
da ake bincike filin wasan, domin shirye-shiryen
wasan.
Daya daga cikin matasan biyu mai suna Uosof
Ahmadi ya gaya wa BBC cewa su kam sun yi
tsammanin komai zai tafi daidai saboda irin
dabarar da suka yi suka tsara abin.
Matashin dan shekara 21, ya ce, shirin na
kwanan zaune na sa'a 24, abu ne da ake yi a
YouTUbe, kuma yadda ya shafe dare a shagon
M&M World da gidan abinci na McDonald, ya
sanya hoton bidiyonsa na yadda ya yi kokarin
gwada irin wannan abu a filin wasan Arsenal a
farkon watan nan.
Bayan da masu kula da filin sun kama Uosof
Ahmadi da abokinsa Kyle Morgan-Williams sun
mika su ga 'yan sanda, wadanda su kuma suka
sallame su ba tuhuma.
Lamarin ya faru ne watanni shida bayan da
kwatsam aka dage wasan Premier na Man
United da Bournemouth a filin, lokacin da aka
gano kunshin wani abu a filin.
Daga baya an gano cewa wani abin fashewa ne
na bogi da ka bari a filin bayan atisayen 'yan
wasa a makon.
Subscribe to:
Posts (Atom)

