Saturday, 18 May 2019

Dalilin Da Ya Sa Nake Auri-saki – Adam Zango
Fitaccen jarumin nan na dandalin shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Adam A Zango wanda aka fi sani da Prince Zango ya bayyana dalilin da ya sa yake yawan auran mata kuma daga bisani ya rabu da su. Jarumin ya bayyana cewa ba wai baya iya zama da mace bane, sai dai
" ba zan iya fada muku abin da ya hada shi da matata ta farko, da matata ta biyu da kuma matata ta uku ba."
“ Allah yana hada mata, mace da namiji. Allah ya halicci mata domin su kasance ni’ima a garemu maza. Don mu Allah ya halicce su."
Adam ya kuma bayyana cewa Allah ya rigada ya tsara ma mutum kaddararsa da abunda zai faru da shi tun kan a haifasa har izuwa ranar da zai amsa kiran mahallicinsa.
Dan wasan ya bayyana hakan ne a hira da yayi da shafin BBC Hausa inda yake cewa:
" Allah Ubangiji ya rubuta wa mutum abin da zai faru da shi tun daga farkon haihuwarsa har zuwa ranar mutuwarsa." “Kuma wannan kaddarar da Allah yayi mun itace tawa, saboda ni , Allah yana gani, Allah ya ba ni komai da na roke shi, amma ban da mace wanda nake zaman aure da su.
“Sannan kuma ina so na gayawa mutane wani abu cewa, duk mutin da ya kasance zai yi aure ya rabu da mace, ya kara yi kuma ya kara rabuwa da ita, toh ya kamata su gane cewa wannan mutumin ba mazinaci ba ne. Saboda ni Adamu Zango Allah ya ba ni, duk duniya a cikin masana’antar Kannywood, babu wanda mata ke so iri na. Toh me zan yi da aure?”
" ba zan iya fada muku abin da ya hada shi da matata ta farko, da matata ta biyu da kuma matata ta uku ba."
“ Allah yana hada mata, mace da namiji. Allah ya halicci mata domin su kasance ni’ima a garemu maza. Don mu Allah ya halicce su."
Adam ya kuma bayyana cewa Allah ya rigada ya tsara ma mutum kaddararsa da abunda zai faru da shi tun kan a haifasa har izuwa ranar da zai amsa kiran mahallicinsa.
Dan wasan ya bayyana hakan ne a hira da yayi da shafin BBC Hausa inda yake cewa:
" Allah Ubangiji ya rubuta wa mutum abin da zai faru da shi tun daga farkon haihuwarsa har zuwa ranar mutuwarsa." “Kuma wannan kaddarar da Allah yayi mun itace tawa, saboda ni , Allah yana gani, Allah ya ba ni komai da na roke shi, amma ban da mace wanda nake zaman aure da su.
“Sannan kuma ina so na gayawa mutane wani abu cewa, duk mutin da ya kasance zai yi aure ya rabu da mace, ya kara yi kuma ya kara rabuwa da ita, toh ya kamata su gane cewa wannan mutumin ba mazinaci ba ne. Saboda ni Adamu Zango Allah ya ba ni, duk duniya a cikin masana’antar Kannywood, babu wanda mata ke so iri na. Toh me zan yi da aure?”

Ban Taba Tsammanin wani A Masana'antar kannywood Zai Iya kaini Kotu ba Balle Ali nuhu - Adam A Zango
Fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan Adam Zango ya ce ya ji matukar kunya da mutumin da yake kira ubangidansa a masana'antarsu wato Ali Nuhu ya kai shi kara kotu.
Adamu ya ce bai taba tsammanin cewa wani a masana'antar zai iya kai shi kotu balle Ali.
"Ai muna da shugabanni, na yi tsammanin komai ya faru su za a gayawa su sasanta, amma sai aka kai kotu, gaskiya abin ya ban kunya," in ji Adamu.
A kwanakin baya ne dai jarumi Adam Zango ya wallafa wani sako inda ya yi ikirarin cewa tun da Ali ya sa aka zagi mahaifiyarsa shi ma sai ya rama.
Daga bisani ne Ali ya kai Adamu kotu, inda har aka aike wa Zangon sammaci.
Duk da yake a yanzu an sasanta jaruman biyu, sai dai ba dai wannan ne karo na farko da suka taba rikici har aka sasanta su ba, amma dai ba a taba batun zuwa kotu ba sai wannan karon.
Sai dai duk wannan rikici da ke faruwa tsakaninsu, a duk lokacin da BBC ta tuntubi Ali Nuhu ba ya cewa komai.
Ko a rigimar zuwa kotun ma, an tuntube shi kuma ya ce ba zai tofa komai ba sai dai a ji ranar zaman kotun.
A hirar tasa da Nasidi Adamu Yahaya kan batun kai masa sammacin, Adam ya kara da cewa: "Da na yi rubutu na zagi Ali ba alfahari nake da hakan ba, na san ba daidai ba ne.
"Sai dai daga bisani na fahimci abin da na yi ban kyauta ba, da nemansa na yi gaba da gaba na gaya masa maimakon shaida wa duniya.
"Amma na yi hakan ne saboda wadanda suka zage ni a dalilinsa su ma sun yada ne duniya ta gani."
Daga bisani dai an sasanta jaruman biyu da suka kasance na kut da kut a da.
"Amma daga baya manyanmu sun zaunar da mu sun sasanta mu, kuma na ba shi hakuri.
"Sai dai kamar yadda aka sa na ba shi hakurin nan, ai ya kamata shi ma a kalla ya sa yaransa masu zagina su ba ni hakuri ko da sau daya ne," in ji Zango.
HABAICI
A cikin hirar an kuma tabo Adamu kan dalilin da ya sa yake yawan yi wa makiyansa habaici a shafukan sada zumunta, sai ya ce yawan makiyan da yake da su ne ya sa yake yawan wallafa sakon habaice-habaice a shafinsa na Instagram.
Jarumin ya ce abin da ya dauka makiyi shi ne duk mutumin da ba ya bukatar ya ga "ci gabanka ko kuma idan ka yi wani abin burgewa, amma shi bai ga hakan ba, to makiyinka ne."
"Ko kuma mutumin da idan wani abu ya zo maka na karuwa kamar karramawa ko taron kalankuwa ko na biki, amma sai ya ce kar a bai wa wane, gara a bai wa wane, to makiyinka ne.
"Dole ne a masana'antarmu sai ka samu makiya, wasu na jikinka ne, ko daraktoci, ko jarumai ko furoduoshi ko 'yan wasa.
"Dan Adam bai son kishiya, duk wanda ya ga wani yana daga wa ko yana neman ya wuce shi a daukaka to zai ji haushi," a cewar Adamu.
Jarumin ya ci gaba da cewa idan ya yi maganar makiya to ba da mutum daya ko biyu yake ba, yana magana ne kan mutane da dama da suke nuna masa irin wadancan halayyar da ya ambata.
Wanda ya tsargu da shi ake.
Jarumin ya ce idan mutum ya yi habaici to duk wanda ya tsargu, tabbas yana cikin wadanda ya rubuta sakon saboda su.
"Sannan akwai masu bin mu wato fans, amma kuma makiya ne.
Za ka yi abin da ba wanda ya taba yi a duniya, amma sai su ce karya ne kwaikwayon wani ka yi.
"Don haka na kan yi wasu abubuwan ne don na burge masoyana, a hannu guda kuma na aikewa makiyana sako a fakaice cewa na san irin kiyayyar da suke min," in ji Adamu Zango.
BBChausa.
Adamu ya ce bai taba tsammanin cewa wani a masana'antar zai iya kai shi kotu balle Ali.
"Ai muna da shugabanni, na yi tsammanin komai ya faru su za a gayawa su sasanta, amma sai aka kai kotu, gaskiya abin ya ban kunya," in ji Adamu.
A kwanakin baya ne dai jarumi Adam Zango ya wallafa wani sako inda ya yi ikirarin cewa tun da Ali ya sa aka zagi mahaifiyarsa shi ma sai ya rama.
Daga bisani ne Ali ya kai Adamu kotu, inda har aka aike wa Zangon sammaci.
Duk da yake a yanzu an sasanta jaruman biyu, sai dai ba dai wannan ne karo na farko da suka taba rikici har aka sasanta su ba, amma dai ba a taba batun zuwa kotu ba sai wannan karon.
Sai dai duk wannan rikici da ke faruwa tsakaninsu, a duk lokacin da BBC ta tuntubi Ali Nuhu ba ya cewa komai.
Ko a rigimar zuwa kotun ma, an tuntube shi kuma ya ce ba zai tofa komai ba sai dai a ji ranar zaman kotun.
A hirar tasa da Nasidi Adamu Yahaya kan batun kai masa sammacin, Adam ya kara da cewa: "Da na yi rubutu na zagi Ali ba alfahari nake da hakan ba, na san ba daidai ba ne.
"Sai dai daga bisani na fahimci abin da na yi ban kyauta ba, da nemansa na yi gaba da gaba na gaya masa maimakon shaida wa duniya.
"Amma na yi hakan ne saboda wadanda suka zage ni a dalilinsa su ma sun yada ne duniya ta gani."
Daga bisani dai an sasanta jaruman biyu da suka kasance na kut da kut a da.
"Amma daga baya manyanmu sun zaunar da mu sun sasanta mu, kuma na ba shi hakuri.
"Sai dai kamar yadda aka sa na ba shi hakurin nan, ai ya kamata shi ma a kalla ya sa yaransa masu zagina su ba ni hakuri ko da sau daya ne," in ji Zango.
HABAICI
A cikin hirar an kuma tabo Adamu kan dalilin da ya sa yake yawan yi wa makiyansa habaici a shafukan sada zumunta, sai ya ce yawan makiyan da yake da su ne ya sa yake yawan wallafa sakon habaice-habaice a shafinsa na Instagram.
Jarumin ya ce abin da ya dauka makiyi shi ne duk mutumin da ba ya bukatar ya ga "ci gabanka ko kuma idan ka yi wani abin burgewa, amma shi bai ga hakan ba, to makiyinka ne."
"Ko kuma mutumin da idan wani abu ya zo maka na karuwa kamar karramawa ko taron kalankuwa ko na biki, amma sai ya ce kar a bai wa wane, gara a bai wa wane, to makiyinka ne.
"Dole ne a masana'antarmu sai ka samu makiya, wasu na jikinka ne, ko daraktoci, ko jarumai ko furoduoshi ko 'yan wasa.
"Dan Adam bai son kishiya, duk wanda ya ga wani yana daga wa ko yana neman ya wuce shi a daukaka to zai ji haushi," a cewar Adamu.
Jarumin ya ci gaba da cewa idan ya yi maganar makiya to ba da mutum daya ko biyu yake ba, yana magana ne kan mutane da dama da suke nuna masa irin wadancan halayyar da ya ambata.
Wanda ya tsargu da shi ake.
Jarumin ya ce idan mutum ya yi habaici to duk wanda ya tsargu, tabbas yana cikin wadanda ya rubuta sakon saboda su.
"Sannan akwai masu bin mu wato fans, amma kuma makiya ne.
Za ka yi abin da ba wanda ya taba yi a duniya, amma sai su ce karya ne kwaikwayon wani ka yi.
"Don haka na kan yi wasu abubuwan ne don na burge masoyana, a hannu guda kuma na aikewa makiyana sako a fakaice cewa na san irin kiyayyar da suke min," in ji Adamu Zango.
BBChausa.
Friday, 17 May 2019

Yadda Zaka Samu Kyautar 750MB A Kowanne Layi
Jama’a barkanku da wannan lokaci. A yau muna dauke da bayani akan yadda zaku more garabasar data ta browsing a kan kowanne layi( MTN, Airtel, Glo da kuma Etisalat).
Abubuwan da ake bukata
Wayar Android
Layin waya(ko wane irine)
Manhajar Flaim (zan baku link da zaku dauko ta a kasa).
Ba tare da bata lokaci ba, ka dauko wannan manhaja ta Flaim akan wayar android dinka (download link yana kasa)
Abubuwan da ake bukata
Wayar Android
Layin waya(ko wane irine)
Manhajar Flaim (zan baku link da zaku dauko ta a kasa).
Ba tare da bata lokaci ba, ka dauko wannan manhaja ta Flaim akan wayar android dinka (download link yana kasa)
Daga nan sai ka bude Manhajar za kaga gurin da aka bukaci mutum ya sanya lambar wayar shi, sai ka saka lambar taka.
Zasu turo maka verification message mai dauke da lambobi guda 6 wadanda zaka sanya a gurbin verification din.
Da zarar ka gama verification zaka ji anyo maka sakon data (750mb) ko kuma kati na kira (N500) a wayarka( sai ka duba yawan data dake kan layin zaka gani).
Daga nan zaka ga sun kai ka wajen da zaka sanya username da kuma status update naka, daga nan sai kuma kaga an kaika wajen sanya DP(Display Picture) ko kuma profile picture, shikenan ka gama sai dai in kana bukatar kari to zaka gayyato abokanenka ta hanyar “invite” button dake cikin manhajar.
ba zaka kulle wannan manhaja ta Flaim ba a yayin da kake jiran zuwan verification code din, sannan ka sani code din zai iya daukar kamar mintuna goma (10 minutes) kafin ya shigo, saboda haka sai mutum ya jira har sai sakon ya shigo.
Zaka sami karin data ko kudin kira a duk lokacin da ka gayyato abokanka sukayi register.
Domin sauke wannan manhaja ta Flaim sai.

Kotu Ta Bada Umarnin A Kamo Hadiza Gabon Cikin Awanni 24
RIKOCI TSAKANIN GABON DA NABRASKA
Kotu Ta Bada Umarnin A Kamo Hadiza Gabon Cikin Awanni 24
Wata Kotun Majistari da ke zama a Birnin Kano, karkashin jagorancin Alkali Muntari Gambo Dandago, ta umurci Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano da ya kamo mata Jarumar Fim din Hausa, Hadiza Gabon. Sannan kuma kotun ta umurci kwamishinan ‘yan sandan da ya binciki zargin da mai kara, Jarumi Mustapha Naburaska ya shigar a kan zargin cin zarafinsa da Hadiza Gabon din ta yi.
Alkalin ya yanke wannan hukunci ne sakamakon kauracewa zaman kotu da Hadiza Gabon ta yi a yau Alhamis.
Idan dai ba a manta ba, tun a kwanakin baya ne Naburaska ya shigar da karar Gabon kan zargin cin zarafi.
Rariya
Kotu Ta Bada Umarnin A Kamo Hadiza Gabon Cikin Awanni 24
Wata Kotun Majistari da ke zama a Birnin Kano, karkashin jagorancin Alkali Muntari Gambo Dandago, ta umurci Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano da ya kamo mata Jarumar Fim din Hausa, Hadiza Gabon. Sannan kuma kotun ta umurci kwamishinan ‘yan sandan da ya binciki zargin da mai kara, Jarumi Mustapha Naburaska ya shigar a kan zargin cin zarafinsa da Hadiza Gabon din ta yi.
Alkalin ya yanke wannan hukunci ne sakamakon kauracewa zaman kotu da Hadiza Gabon ta yi a yau Alhamis.
Idan dai ba a manta ba, tun a kwanakin baya ne Naburaska ya shigar da karar Gabon kan zargin cin zarafi.
Rariya

Adam Zango Ya Bayyana Ko Su Waye Makiyansa
Fitaccen jarumin Kannywood Adamu Abdullahi Zango ya bayyana ko su waye ya dauka makiya da kuma dalilin da yasa yake musu habaici.
A hirar shi da Nasidi Adamu Yahaya, an tambayi Adam Zango akan dalilin da ya sa yake yawan yi wa makiyansa habaici a shafukan sada zumunta, sai ya ce yawan makiyan da yake da su ne ya sa yake yawan wallafa sakon habaice-habaice a shafinsa na Instagram.
Jarumin ya ce abin da ya dauka makiyi shi ne duk mutumin da ba ya bukatar ya ga “ci gabanka ko kuma idan ka yi wani abin burgewa, amma shi bai ga hakan ba, to makiyinka ne.”
“Ko kuma mutumin da idan wani abu ya zo maka na karuwa kamar karramawa ko taron kalankuwa ko na biki, amma sai ya ce kar a bai wa wane, gara a bai wa wane, to makiyinka ne.
“Dole ne a masana’antarmu sai ka samu makiya, wasu na jikinka ne, ko daraktoci, ko jarumai ko furoduoshi ko ‘yan wasa.
“Dan Adam bai son kishiya, duk wanda ya ga wani yana daga wa ko yana neman ya wuce shi a daukaka to zai ji haushi,” a cewar Adamu.
Jarumin ya ci gaba da cewa idan ya yi maganar makiya to ba da mutum daya ko biyu yake ba, yana magana ne kan mutane da dama da suke nuna masa irin wadancan halayyar da ya ambata.
Wanda ya tsargu da shi ake.
Jarumin ya ce idan mutum ya yi habaici to duk wanda ya tsargu, tabbas yana cikin wadanda ya rubuta sakon saboda su.
“Sannan akwai masu bin mu wato fans, amma kuma makiya ne.
Za ka yi abin da ba wanda ya taba yi a duniya, amma sai su ce karya ne kwaikwayon wani ka yi.
“Don haka na kan yi wasu abubuwan ne don na burge masoyana, a hannu guda kuma na aikewa makiyana sako a fakaice cewa na san irin kiyayyar da suke min,” in ji Adamu Zango.
A hirar shi da Nasidi Adamu Yahaya, an tambayi Adam Zango akan dalilin da ya sa yake yawan yi wa makiyansa habaici a shafukan sada zumunta, sai ya ce yawan makiyan da yake da su ne ya sa yake yawan wallafa sakon habaice-habaice a shafinsa na Instagram.
Jarumin ya ce abin da ya dauka makiyi shi ne duk mutumin da ba ya bukatar ya ga “ci gabanka ko kuma idan ka yi wani abin burgewa, amma shi bai ga hakan ba, to makiyinka ne.”
“Ko kuma mutumin da idan wani abu ya zo maka na karuwa kamar karramawa ko taron kalankuwa ko na biki, amma sai ya ce kar a bai wa wane, gara a bai wa wane, to makiyinka ne.
“Dole ne a masana’antarmu sai ka samu makiya, wasu na jikinka ne, ko daraktoci, ko jarumai ko furoduoshi ko ‘yan wasa.
“Dan Adam bai son kishiya, duk wanda ya ga wani yana daga wa ko yana neman ya wuce shi a daukaka to zai ji haushi,” a cewar Adamu.
Jarumin ya ci gaba da cewa idan ya yi maganar makiya to ba da mutum daya ko biyu yake ba, yana magana ne kan mutane da dama da suke nuna masa irin wadancan halayyar da ya ambata.
Wanda ya tsargu da shi ake.
Jarumin ya ce idan mutum ya yi habaici to duk wanda ya tsargu, tabbas yana cikin wadanda ya rubuta sakon saboda su.
“Sannan akwai masu bin mu wato fans, amma kuma makiya ne.
Za ka yi abin da ba wanda ya taba yi a duniya, amma sai su ce karya ne kwaikwayon wani ka yi.
“Don haka na kan yi wasu abubuwan ne don na burge masoyana, a hannu guda kuma na aikewa makiyana sako a fakaice cewa na san irin kiyayyar da suke min,” in ji Adamu Zango.

Ronaldo ya kara tallafawa Palasdinawa da zunzurutun kudi har dalar amurka miliyan daya da dubu dari biyar ($1.5M)
Ronaldo ya kara tallafawa Palasdinawa da zunzurutun kudi har dalar amurka miliyan daya da dubu dari biyar ($1.5M) domin tallafawa da kayan buda baki ga Palasdinawa wadanda sojojin haramtacciyar Kasar Isra'ila ke yiwa ta'addanci a cikin wannan wata na Ramadan.
A shekarar 2013 ma shahararren 'dan kwallon ya taba bada kyautar takalminsa na gwal wa Palasdinawa wanda akace kudin takalmin ya kai kudin Ingila fam Miliyan daya da dubu dari biyar (€1.5M)
Ubangiji Allah Kar Ka kyale wannan bawa naka, Yaa Allah Ka yiwa C/Ronaldo tukwici da shiga cikin addinin musulunci Amin
A shekarar 2013 ma shahararren 'dan kwallon ya taba bada kyautar takalminsa na gwal wa Palasdinawa wanda akace kudin takalmin ya kai kudin Ingila fam Miliyan daya da dubu dari biyar (€1.5M)
Ubangiji Allah Kar Ka kyale wannan bawa naka, Yaa Allah Ka yiwa C/Ronaldo tukwici da shiga cikin addinin musulunci Amin

FALALAR KARANTA FALAKI DA NASI MUSAMMAN CIKIN WATAN RAMADAN
SIRRIN FALAKI DA NASI
NA 1: DUK BAYAN SALLAR FARILLA, A KARANTA KAFA UKU UKU, BAYAN ASUBA DA MAGRIB, KAFA DAYA DAYA, BAYAN ISAH, DA AZAHAR DA LA'ASAR.
NA 2: LOKACIN KWANCIYA, KUL HUWALLAHU, FALAKI DA NASI, UKU UKU, A TOFA A HANNU, A SHAFA A JIKI,
NA 3: YAWAN KARANTA, WADANNAN SURORI, YANA BAIWA MUTUM KARIYA, DAGA DUKKAN SHARRI.
MANZON ALLAH SAW, YA CE BABU ABINDA YAKE TSARE SHARRI KAMAR FALAKI DA NASI.
ALLAH KA TSARE MU DA TSAREWARKA.
"Dan Allah ko ba za ka karanta ba ka tura zuwa gaba saboda wasu ma su gani".
NA 1: DUK BAYAN SALLAR FARILLA, A KARANTA KAFA UKU UKU, BAYAN ASUBA DA MAGRIB, KAFA DAYA DAYA, BAYAN ISAH, DA AZAHAR DA LA'ASAR.
NA 2: LOKACIN KWANCIYA, KUL HUWALLAHU, FALAKI DA NASI, UKU UKU, A TOFA A HANNU, A SHAFA A JIKI,
NA 3: YAWAN KARANTA, WADANNAN SURORI, YANA BAIWA MUTUM KARIYA, DAGA DUKKAN SHARRI.
MANZON ALLAH SAW, YA CE BABU ABINDA YAKE TSARE SHARRI KAMAR FALAKI DA NASI.
ALLAH KA TSARE MU DA TSAREWARKA.
"Dan Allah ko ba za ka karanta ba ka tura zuwa gaba saboda wasu ma su gani".

Dalilin Da Ya Sa Muka Ajiye Mukamanmu A Gwamnatin Ganduje, Cewar Su Malam Aminu Daurawa
Wasu manyan malaman addinin musulunci a Kano da suka hada da Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa, da Shaikh Abba Adam Koki, shugaban hukumar alhazai ta jihar Kano da Dr Muhammad Nazifi Inuwa da kuma Malam Abubakar Kandahar sun yi murabus daga gwamnatin Kano ta Abdullahi Umar Ganduje.
Wata sanarwa da malaman suka sanya wa hannun ta bayyana cewa sun dauki wannan mataki ne saboda ayyukan da suke gabansu.
Sai dai a tattaunawar da BBC ta yi da shi ta waya, Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce sun fita daga gwannatin ne saboda sun ga ba a bukatar aikinsu.
Shi kuwa a cikin takardar da ya mika ta murabus dinsa Shaikh Abba Adam Koki ya ce ya ajiye aikin ne saboda dalilan rashin lafiya.
Shaikh Daurawa dai shi ne babban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, shi kuma Shaikh Abba Koki shi ne shugaban hukumar alhazai ta jihar.
Malam Nazifi Inuwa ya rike mukamin kwamishina na biyu a hukumar Zakka ta jihar Kano, yayin da shi kuma Malam Abubakar Kandahar ya rike mukamin kwamishinan shari'a na daya na jihar ta Kano.
Dangantaka tsakanin gwamnan na Ganduje da wasu daga cikin malaman ta jima da yin da tsami, inda ake zaune ta ciki-na-ciki.
Murabus din malaman na zuwa ne kasa da mako daya bayan gwmanan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa akwai wasu bara-gurbi a hukumar Hisbah.
Yayin da yake jawabi a wajen taron auren zawarawa da aka gudanar a makon farko na wajen Mayu, gwamnan ya ce ana muna-muna da cuwa-cuwa a hukumar Hisbah, abin da ya ce dole ne a tsaftace hukumar.
Dangantakar ta kara yin tsami ana daf da zaben gwamna, bayan da wani bidiyo da aka watsa ta kafofin sada zumunta ya nuna wasu malaman da ke rike da mukamin gwamnati sun kai ziyarar goyon baya ga Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso na jam'iyyar PDP.
Kwankwaso shi ne babban abokin hamayyar gwamna Ganduje, duk da cewa ba shi ya nemi takarar gwamnan ba.
Mafi yawan malaman da suka ajiye aikin dai tsohon gwamna Kwankwaso ne ya nada su a mukaman, yayin da shi kuma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da aiki da su bayan ya zama gwamna a 2015.
Wata sanarwa da malaman suka sanya wa hannun ta bayyana cewa sun dauki wannan mataki ne saboda ayyukan da suke gabansu.
Sai dai a tattaunawar da BBC ta yi da shi ta waya, Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce sun fita daga gwannatin ne saboda sun ga ba a bukatar aikinsu.
Shi kuwa a cikin takardar da ya mika ta murabus dinsa Shaikh Abba Adam Koki ya ce ya ajiye aikin ne saboda dalilan rashin lafiya.
Shaikh Daurawa dai shi ne babban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, shi kuma Shaikh Abba Koki shi ne shugaban hukumar alhazai ta jihar.
Malam Nazifi Inuwa ya rike mukamin kwamishina na biyu a hukumar Zakka ta jihar Kano, yayin da shi kuma Malam Abubakar Kandahar ya rike mukamin kwamishinan shari'a na daya na jihar ta Kano.
Dangantaka tsakanin gwamnan na Ganduje da wasu daga cikin malaman ta jima da yin da tsami, inda ake zaune ta ciki-na-ciki.
Murabus din malaman na zuwa ne kasa da mako daya bayan gwmanan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa akwai wasu bara-gurbi a hukumar Hisbah.
Yayin da yake jawabi a wajen taron auren zawarawa da aka gudanar a makon farko na wajen Mayu, gwamnan ya ce ana muna-muna da cuwa-cuwa a hukumar Hisbah, abin da ya ce dole ne a tsaftace hukumar.
Dangantakar ta kara yin tsami ana daf da zaben gwamna, bayan da wani bidiyo da aka watsa ta kafofin sada zumunta ya nuna wasu malaman da ke rike da mukamin gwamnati sun kai ziyarar goyon baya ga Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso na jam'iyyar PDP.
Kwankwaso shi ne babban abokin hamayyar gwamna Ganduje, duk da cewa ba shi ya nemi takarar gwamnan ba.
Mafi yawan malaman da suka ajiye aikin dai tsohon gwamna Kwankwaso ne ya nada su a mukaman, yayin da shi kuma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da aiki da su bayan ya zama gwamna a 2015.

Gaskiyar Abun Da Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Ya Fada
Gaskiyar Abun Da Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Ya Fada
Daga Anas Saminu Ja'en
Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Malam yana magana ne akan yin imani ga Allah Ta'ala kuma ya yi wannan bayani ne a lokacin da yake gudanar da Tafsir a ranar 4 ga watan Ramadan a masallacin Annoor Masjeed Wuse ll a Abuja, Malam ya ce hakikanin nagarta shi ne "Man'ama Billahi" wanda yai imani da Allah Ta'ala duk abun da yake daga wajan Allah ka gasgatashi kar ka tsaya kana tinanin ya yi ko bai yi ba.
1- ka yi imani cewa Allah Ta'ala akwai shi.
2- Allah shi ya halitta shi ya mallaka kuma shi yake jijjuyawa.
3- Shi kadai ya dace a bautawa.
4- kai imani da sunayen sa da siffofin sa, ilimin Allah ya fi karfin hankalin ka ya fi karfin hankali na.
Malam ya ce duk abun da Allah ya yi ka yadda akwai hikima a ciki wannan jahilci ne wasu lokacin hatta ga masu mulki ina tuna shekaru kamar bakwai 7 da suka wuce a arewacin kasar nan daga cikin mafi fuskoki da tasiri, akwai wanda ya sha giyar mulki ya ce shi ya rasa me yasa Allah ya halacci Sauro ne.
Har Malam yake cewa wai shi a matsayin sa ba Injiniya ya gama tinanin sa bai sai me yasa Allah ya yi wannan ba, yanzu akwai imani a wannan wajan mutum ya ce wai bai san me yasa Allah ya yi wata halitta ba a cikin halittu wai ya gama tinani, saboda wani lokacin jahilci ba abun da baya sawa. akwai mai mulkin da ya tsaya ya ce Annabi S.W.T akwai wanda ya tsaya ya ce Allah S.A.W akwai wanda ya ce zamanin Annabi Buhari in ba haka ba a ce mutum yana shugabantar al'ummar musulmai ya na Challenging kudira da ikon Allah Ta'ala inda addini da sanin addini wannan ma ai ba mutane bane, wannan bai da ce ko wankin bandakin masallaci a basu ba indai da ilimi ake abu But haka aka tsinci kai a ciki Allah Ta'ala ya karemu daga jahilci Allah ya kare mu daga jahilai da kuma aikin jahilci
Wannan shi ne abun da Malam ya fada Allah ya sakamasa da mafificin alkairi, duk wanda bai yi imani da Allah ba shi ne zai ja da ikon Allah da abun da Allah Ta'ala ya halitta duk musulmin kwarai yasan haka.
Amman saboda kin Allah da siyasar jahilci ta wannan zamani da wasu ke yi suna ta yada cewar Dr. Isa Ali Pantami wai ya zagi Kwankwaso kaf a karatun babu inda ya kama sunan kwankwaso ballantana ya zage sh, idan kuma akwai wanda ya ji ya anbaci sunan sai ya sanar da mu musamman yaran kwankwaso wadanda ba bu mutum mai daraja da kima a idanun su kaf fadin duniya kowa suka ga dama sai su zage shi su ci mutuncin sa wannan kuskure ne babba a rayuwa wallahi, idan kuma shi kwankwaso shi ne ya yi wancan furucin na cewar bai sai me yasa Allah ya yi Sauro ba sai ku fada mana? A cikin masu zagi da cin mutuncin Malam idan kuma akwai wanda yake da ja akan hakan? To ya taimaka ya kawo mana Video ko Audio, dan Allah mu daina yada jita-jita domin ni a yanzu haka ina da Audio din kuma duk wanda ya kawo wallahi wallahi wallahi akwai kyauta mai tsoka.
Daga Anas Saminu Ja'en
Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Malam yana magana ne akan yin imani ga Allah Ta'ala kuma ya yi wannan bayani ne a lokacin da yake gudanar da Tafsir a ranar 4 ga watan Ramadan a masallacin Annoor Masjeed Wuse ll a Abuja, Malam ya ce hakikanin nagarta shi ne "Man'ama Billahi" wanda yai imani da Allah Ta'ala duk abun da yake daga wajan Allah ka gasgatashi kar ka tsaya kana tinanin ya yi ko bai yi ba.
1- ka yi imani cewa Allah Ta'ala akwai shi.
2- Allah shi ya halitta shi ya mallaka kuma shi yake jijjuyawa.
3- Shi kadai ya dace a bautawa.
4- kai imani da sunayen sa da siffofin sa, ilimin Allah ya fi karfin hankalin ka ya fi karfin hankali na.
Malam ya ce duk abun da Allah ya yi ka yadda akwai hikima a ciki wannan jahilci ne wasu lokacin hatta ga masu mulki ina tuna shekaru kamar bakwai 7 da suka wuce a arewacin kasar nan daga cikin mafi fuskoki da tasiri, akwai wanda ya sha giyar mulki ya ce shi ya rasa me yasa Allah ya halacci Sauro ne.
Har Malam yake cewa wai shi a matsayin sa ba Injiniya ya gama tinanin sa bai sai me yasa Allah ya yi wannan ba, yanzu akwai imani a wannan wajan mutum ya ce wai bai san me yasa Allah ya yi wata halitta ba a cikin halittu wai ya gama tinani, saboda wani lokacin jahilci ba abun da baya sawa. akwai mai mulkin da ya tsaya ya ce Annabi S.W.T akwai wanda ya tsaya ya ce Allah S.A.W akwai wanda ya ce zamanin Annabi Buhari in ba haka ba a ce mutum yana shugabantar al'ummar musulmai ya na Challenging kudira da ikon Allah Ta'ala inda addini da sanin addini wannan ma ai ba mutane bane, wannan bai da ce ko wankin bandakin masallaci a basu ba indai da ilimi ake abu But haka aka tsinci kai a ciki Allah Ta'ala ya karemu daga jahilci Allah ya kare mu daga jahilai da kuma aikin jahilci
Wannan shi ne abun da Malam ya fada Allah ya sakamasa da mafificin alkairi, duk wanda bai yi imani da Allah ba shi ne zai ja da ikon Allah da abun da Allah Ta'ala ya halitta duk musulmin kwarai yasan haka.
Amman saboda kin Allah da siyasar jahilci ta wannan zamani da wasu ke yi suna ta yada cewar Dr. Isa Ali Pantami wai ya zagi Kwankwaso kaf a karatun babu inda ya kama sunan kwankwaso ballantana ya zage sh, idan kuma akwai wanda ya ji ya anbaci sunan sai ya sanar da mu musamman yaran kwankwaso wadanda ba bu mutum mai daraja da kima a idanun su kaf fadin duniya kowa suka ga dama sai su zage shi su ci mutuncin sa wannan kuskure ne babba a rayuwa wallahi, idan kuma shi kwankwaso shi ne ya yi wancan furucin na cewar bai sai me yasa Allah ya yi Sauro ba sai ku fada mana? A cikin masu zagi da cin mutuncin Malam idan kuma akwai wanda yake da ja akan hakan? To ya taimaka ya kawo mana Video ko Audio, dan Allah mu daina yada jita-jita domin ni a yanzu haka ina da Audio din kuma duk wanda ya kawo wallahi wallahi wallahi akwai kyauta mai tsoka.

DJ - TK - SABON - SHATA - NAFISA - ABDULLAHI.
MUSIC;BY DJTK SABON SHATA (NAFEESAH ABDULLAHI) PROD BY DJTK SABON SHATA TEE
The legend singer of the year DJTK SABON SHATA back with another jamb banger afro sing music is one of Hausa girl film nafeesah ABDULLAHI my super woman just download the song and share the link here .....SHATA united Mafia's present DJTK SABON SHATA
Downlord mp3
The legend singer of the year DJTK SABON SHATA back with another jamb banger afro sing music is one of Hausa girl film nafeesah ABDULLAHI my super woman just download the song and share the link here .....SHATA united Mafia's present DJTK SABON SHATA
Downlord mp3
Monday, 6 May 2019

Ta faru Ta kare.! Amina Amal Ta saki wani sabon private_videon dake tsakaninta da Hadiza_Gabon
shiga kan wannan jan rubutun dake kasa domin saukarda videon zuwa kan wayarku ku kalla.
Downlord here
Downlord here

Kai Duniya!! Kalli Abin Kunyar Da Ya Faru Anan ( Duniya Tazo Karshe )
shiga kan wannan jan rubutun dake kasa domin saukarda videon zuwa kan wayarku ku kalla.
Downlord video
Downlord video
Subscribe to:
Posts (Atom)