Friday, 17 May 2019

Adam Zango Ya Bayyana Ko Su Waye Makiyansa
Fitaccen jarumin Kannywood Adamu Abdullahi Zango ya bayyana ko su waye ya dauka makiya da kuma dalilin da yasa yake musu habaici.
A hirar shi da Nasidi Adamu Yahaya, an tambayi Adam Zango akan dalilin da ya sa yake yawan yi wa makiyansa habaici a shafukan sada zumunta, sai ya ce yawan makiyan da yake da su ne ya sa yake yawan wallafa sakon habaice-habaice a shafinsa na Instagram.
Jarumin ya ce abin da ya dauka makiyi shi ne duk mutumin da ba ya bukatar ya ga “ci gabanka ko kuma idan ka yi wani abin burgewa, amma shi bai ga hakan ba, to makiyinka ne.”
“Ko kuma mutumin da idan wani abu ya zo maka na karuwa kamar karramawa ko taron kalankuwa ko na biki, amma sai ya ce kar a bai wa wane, gara a bai wa wane, to makiyinka ne.
“Dole ne a masana’antarmu sai ka samu makiya, wasu na jikinka ne, ko daraktoci, ko jarumai ko furoduoshi ko ‘yan wasa.
“Dan Adam bai son kishiya, duk wanda ya ga wani yana daga wa ko yana neman ya wuce shi a daukaka to zai ji haushi,” a cewar Adamu.
Jarumin ya ci gaba da cewa idan ya yi maganar makiya to ba da mutum daya ko biyu yake ba, yana magana ne kan mutane da dama da suke nuna masa irin wadancan halayyar da ya ambata.
Wanda ya tsargu da shi ake.
Jarumin ya ce idan mutum ya yi habaici to duk wanda ya tsargu, tabbas yana cikin wadanda ya rubuta sakon saboda su.
“Sannan akwai masu bin mu wato fans, amma kuma makiya ne.
Za ka yi abin da ba wanda ya taba yi a duniya, amma sai su ce karya ne kwaikwayon wani ka yi.
“Don haka na kan yi wasu abubuwan ne don na burge masoyana, a hannu guda kuma na aikewa makiyana sako a fakaice cewa na san irin kiyayyar da suke min,” in ji Adamu Zango.
A hirar shi da Nasidi Adamu Yahaya, an tambayi Adam Zango akan dalilin da ya sa yake yawan yi wa makiyansa habaici a shafukan sada zumunta, sai ya ce yawan makiyan da yake da su ne ya sa yake yawan wallafa sakon habaice-habaice a shafinsa na Instagram.
Jarumin ya ce abin da ya dauka makiyi shi ne duk mutumin da ba ya bukatar ya ga “ci gabanka ko kuma idan ka yi wani abin burgewa, amma shi bai ga hakan ba, to makiyinka ne.”
“Ko kuma mutumin da idan wani abu ya zo maka na karuwa kamar karramawa ko taron kalankuwa ko na biki, amma sai ya ce kar a bai wa wane, gara a bai wa wane, to makiyinka ne.
“Dole ne a masana’antarmu sai ka samu makiya, wasu na jikinka ne, ko daraktoci, ko jarumai ko furoduoshi ko ‘yan wasa.
“Dan Adam bai son kishiya, duk wanda ya ga wani yana daga wa ko yana neman ya wuce shi a daukaka to zai ji haushi,” a cewar Adamu.
Jarumin ya ci gaba da cewa idan ya yi maganar makiya to ba da mutum daya ko biyu yake ba, yana magana ne kan mutane da dama da suke nuna masa irin wadancan halayyar da ya ambata.
Wanda ya tsargu da shi ake.
Jarumin ya ce idan mutum ya yi habaici to duk wanda ya tsargu, tabbas yana cikin wadanda ya rubuta sakon saboda su.
“Sannan akwai masu bin mu wato fans, amma kuma makiya ne.
Za ka yi abin da ba wanda ya taba yi a duniya, amma sai su ce karya ne kwaikwayon wani ka yi.
“Don haka na kan yi wasu abubuwan ne don na burge masoyana, a hannu guda kuma na aikewa makiyana sako a fakaice cewa na san irin kiyayyar da suke min,” in ji Adamu Zango.

Ronaldo ya kara tallafawa Palasdinawa da zunzurutun kudi har dalar amurka miliyan daya da dubu dari biyar ($1.5M)
Ronaldo ya kara tallafawa Palasdinawa da zunzurutun kudi har dalar amurka miliyan daya da dubu dari biyar ($1.5M) domin tallafawa da kayan buda baki ga Palasdinawa wadanda sojojin haramtacciyar Kasar Isra'ila ke yiwa ta'addanci a cikin wannan wata na Ramadan.
A shekarar 2013 ma shahararren 'dan kwallon ya taba bada kyautar takalminsa na gwal wa Palasdinawa wanda akace kudin takalmin ya kai kudin Ingila fam Miliyan daya da dubu dari biyar (€1.5M)
Ubangiji Allah Kar Ka kyale wannan bawa naka, Yaa Allah Ka yiwa C/Ronaldo tukwici da shiga cikin addinin musulunci Amin
A shekarar 2013 ma shahararren 'dan kwallon ya taba bada kyautar takalminsa na gwal wa Palasdinawa wanda akace kudin takalmin ya kai kudin Ingila fam Miliyan daya da dubu dari biyar (€1.5M)
Ubangiji Allah Kar Ka kyale wannan bawa naka, Yaa Allah Ka yiwa C/Ronaldo tukwici da shiga cikin addinin musulunci Amin

FALALAR KARANTA FALAKI DA NASI MUSAMMAN CIKIN WATAN RAMADAN
SIRRIN FALAKI DA NASI
NA 1: DUK BAYAN SALLAR FARILLA, A KARANTA KAFA UKU UKU, BAYAN ASUBA DA MAGRIB, KAFA DAYA DAYA, BAYAN ISAH, DA AZAHAR DA LA'ASAR.
NA 2: LOKACIN KWANCIYA, KUL HUWALLAHU, FALAKI DA NASI, UKU UKU, A TOFA A HANNU, A SHAFA A JIKI,
NA 3: YAWAN KARANTA, WADANNAN SURORI, YANA BAIWA MUTUM KARIYA, DAGA DUKKAN SHARRI.
MANZON ALLAH SAW, YA CE BABU ABINDA YAKE TSARE SHARRI KAMAR FALAKI DA NASI.
ALLAH KA TSARE MU DA TSAREWARKA.
"Dan Allah ko ba za ka karanta ba ka tura zuwa gaba saboda wasu ma su gani".
NA 1: DUK BAYAN SALLAR FARILLA, A KARANTA KAFA UKU UKU, BAYAN ASUBA DA MAGRIB, KAFA DAYA DAYA, BAYAN ISAH, DA AZAHAR DA LA'ASAR.
NA 2: LOKACIN KWANCIYA, KUL HUWALLAHU, FALAKI DA NASI, UKU UKU, A TOFA A HANNU, A SHAFA A JIKI,
NA 3: YAWAN KARANTA, WADANNAN SURORI, YANA BAIWA MUTUM KARIYA, DAGA DUKKAN SHARRI.
MANZON ALLAH SAW, YA CE BABU ABINDA YAKE TSARE SHARRI KAMAR FALAKI DA NASI.
ALLAH KA TSARE MU DA TSAREWARKA.
"Dan Allah ko ba za ka karanta ba ka tura zuwa gaba saboda wasu ma su gani".

Dalilin Da Ya Sa Muka Ajiye Mukamanmu A Gwamnatin Ganduje, Cewar Su Malam Aminu Daurawa
Wasu manyan malaman addinin musulunci a Kano da suka hada da Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa, da Shaikh Abba Adam Koki, shugaban hukumar alhazai ta jihar Kano da Dr Muhammad Nazifi Inuwa da kuma Malam Abubakar Kandahar sun yi murabus daga gwamnatin Kano ta Abdullahi Umar Ganduje.
Wata sanarwa da malaman suka sanya wa hannun ta bayyana cewa sun dauki wannan mataki ne saboda ayyukan da suke gabansu.
Sai dai a tattaunawar da BBC ta yi da shi ta waya, Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce sun fita daga gwannatin ne saboda sun ga ba a bukatar aikinsu.
Shi kuwa a cikin takardar da ya mika ta murabus dinsa Shaikh Abba Adam Koki ya ce ya ajiye aikin ne saboda dalilan rashin lafiya.
Shaikh Daurawa dai shi ne babban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, shi kuma Shaikh Abba Koki shi ne shugaban hukumar alhazai ta jihar.
Malam Nazifi Inuwa ya rike mukamin kwamishina na biyu a hukumar Zakka ta jihar Kano, yayin da shi kuma Malam Abubakar Kandahar ya rike mukamin kwamishinan shari'a na daya na jihar ta Kano.
Dangantaka tsakanin gwamnan na Ganduje da wasu daga cikin malaman ta jima da yin da tsami, inda ake zaune ta ciki-na-ciki.
Murabus din malaman na zuwa ne kasa da mako daya bayan gwmanan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa akwai wasu bara-gurbi a hukumar Hisbah.
Yayin da yake jawabi a wajen taron auren zawarawa da aka gudanar a makon farko na wajen Mayu, gwamnan ya ce ana muna-muna da cuwa-cuwa a hukumar Hisbah, abin da ya ce dole ne a tsaftace hukumar.
Dangantakar ta kara yin tsami ana daf da zaben gwamna, bayan da wani bidiyo da aka watsa ta kafofin sada zumunta ya nuna wasu malaman da ke rike da mukamin gwamnati sun kai ziyarar goyon baya ga Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso na jam'iyyar PDP.
Kwankwaso shi ne babban abokin hamayyar gwamna Ganduje, duk da cewa ba shi ya nemi takarar gwamnan ba.
Mafi yawan malaman da suka ajiye aikin dai tsohon gwamna Kwankwaso ne ya nada su a mukaman, yayin da shi kuma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da aiki da su bayan ya zama gwamna a 2015.
Wata sanarwa da malaman suka sanya wa hannun ta bayyana cewa sun dauki wannan mataki ne saboda ayyukan da suke gabansu.
Sai dai a tattaunawar da BBC ta yi da shi ta waya, Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce sun fita daga gwannatin ne saboda sun ga ba a bukatar aikinsu.
Shi kuwa a cikin takardar da ya mika ta murabus dinsa Shaikh Abba Adam Koki ya ce ya ajiye aikin ne saboda dalilan rashin lafiya.
Shaikh Daurawa dai shi ne babban kwamandan Hisbah ta jihar Kano, shi kuma Shaikh Abba Koki shi ne shugaban hukumar alhazai ta jihar.
Malam Nazifi Inuwa ya rike mukamin kwamishina na biyu a hukumar Zakka ta jihar Kano, yayin da shi kuma Malam Abubakar Kandahar ya rike mukamin kwamishinan shari'a na daya na jihar ta Kano.
Dangantaka tsakanin gwamnan na Ganduje da wasu daga cikin malaman ta jima da yin da tsami, inda ake zaune ta ciki-na-ciki.
Murabus din malaman na zuwa ne kasa da mako daya bayan gwmanan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa akwai wasu bara-gurbi a hukumar Hisbah.
Yayin da yake jawabi a wajen taron auren zawarawa da aka gudanar a makon farko na wajen Mayu, gwamnan ya ce ana muna-muna da cuwa-cuwa a hukumar Hisbah, abin da ya ce dole ne a tsaftace hukumar.
Dangantakar ta kara yin tsami ana daf da zaben gwamna, bayan da wani bidiyo da aka watsa ta kafofin sada zumunta ya nuna wasu malaman da ke rike da mukamin gwamnati sun kai ziyarar goyon baya ga Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso na jam'iyyar PDP.
Kwankwaso shi ne babban abokin hamayyar gwamna Ganduje, duk da cewa ba shi ya nemi takarar gwamnan ba.
Mafi yawan malaman da suka ajiye aikin dai tsohon gwamna Kwankwaso ne ya nada su a mukaman, yayin da shi kuma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da aiki da su bayan ya zama gwamna a 2015.

Gaskiyar Abun Da Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Ya Fada
Gaskiyar Abun Da Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Ya Fada
Daga Anas Saminu Ja'en
Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Malam yana magana ne akan yin imani ga Allah Ta'ala kuma ya yi wannan bayani ne a lokacin da yake gudanar da Tafsir a ranar 4 ga watan Ramadan a masallacin Annoor Masjeed Wuse ll a Abuja, Malam ya ce hakikanin nagarta shi ne "Man'ama Billahi" wanda yai imani da Allah Ta'ala duk abun da yake daga wajan Allah ka gasgatashi kar ka tsaya kana tinanin ya yi ko bai yi ba.
1- ka yi imani cewa Allah Ta'ala akwai shi.
2- Allah shi ya halitta shi ya mallaka kuma shi yake jijjuyawa.
3- Shi kadai ya dace a bautawa.
4- kai imani da sunayen sa da siffofin sa, ilimin Allah ya fi karfin hankalin ka ya fi karfin hankali na.
Malam ya ce duk abun da Allah ya yi ka yadda akwai hikima a ciki wannan jahilci ne wasu lokacin hatta ga masu mulki ina tuna shekaru kamar bakwai 7 da suka wuce a arewacin kasar nan daga cikin mafi fuskoki da tasiri, akwai wanda ya sha giyar mulki ya ce shi ya rasa me yasa Allah ya halacci Sauro ne.
Har Malam yake cewa wai shi a matsayin sa ba Injiniya ya gama tinanin sa bai sai me yasa Allah ya yi wannan ba, yanzu akwai imani a wannan wajan mutum ya ce wai bai san me yasa Allah ya yi wata halitta ba a cikin halittu wai ya gama tinani, saboda wani lokacin jahilci ba abun da baya sawa. akwai mai mulkin da ya tsaya ya ce Annabi S.W.T akwai wanda ya tsaya ya ce Allah S.A.W akwai wanda ya ce zamanin Annabi Buhari in ba haka ba a ce mutum yana shugabantar al'ummar musulmai ya na Challenging kudira da ikon Allah Ta'ala inda addini da sanin addini wannan ma ai ba mutane bane, wannan bai da ce ko wankin bandakin masallaci a basu ba indai da ilimi ake abu But haka aka tsinci kai a ciki Allah Ta'ala ya karemu daga jahilci Allah ya kare mu daga jahilai da kuma aikin jahilci
Wannan shi ne abun da Malam ya fada Allah ya sakamasa da mafificin alkairi, duk wanda bai yi imani da Allah ba shi ne zai ja da ikon Allah da abun da Allah Ta'ala ya halitta duk musulmin kwarai yasan haka.
Amman saboda kin Allah da siyasar jahilci ta wannan zamani da wasu ke yi suna ta yada cewar Dr. Isa Ali Pantami wai ya zagi Kwankwaso kaf a karatun babu inda ya kama sunan kwankwaso ballantana ya zage sh, idan kuma akwai wanda ya ji ya anbaci sunan sai ya sanar da mu musamman yaran kwankwaso wadanda ba bu mutum mai daraja da kima a idanun su kaf fadin duniya kowa suka ga dama sai su zage shi su ci mutuncin sa wannan kuskure ne babba a rayuwa wallahi, idan kuma shi kwankwaso shi ne ya yi wancan furucin na cewar bai sai me yasa Allah ya yi Sauro ba sai ku fada mana? A cikin masu zagi da cin mutuncin Malam idan kuma akwai wanda yake da ja akan hakan? To ya taimaka ya kawo mana Video ko Audio, dan Allah mu daina yada jita-jita domin ni a yanzu haka ina da Audio din kuma duk wanda ya kawo wallahi wallahi wallahi akwai kyauta mai tsoka.
Daga Anas Saminu Ja'en
Sheikh Dr. Isa Ali Pantami Malam yana magana ne akan yin imani ga Allah Ta'ala kuma ya yi wannan bayani ne a lokacin da yake gudanar da Tafsir a ranar 4 ga watan Ramadan a masallacin Annoor Masjeed Wuse ll a Abuja, Malam ya ce hakikanin nagarta shi ne "Man'ama Billahi" wanda yai imani da Allah Ta'ala duk abun da yake daga wajan Allah ka gasgatashi kar ka tsaya kana tinanin ya yi ko bai yi ba.
1- ka yi imani cewa Allah Ta'ala akwai shi.
2- Allah shi ya halitta shi ya mallaka kuma shi yake jijjuyawa.
3- Shi kadai ya dace a bautawa.
4- kai imani da sunayen sa da siffofin sa, ilimin Allah ya fi karfin hankalin ka ya fi karfin hankali na.
Malam ya ce duk abun da Allah ya yi ka yadda akwai hikima a ciki wannan jahilci ne wasu lokacin hatta ga masu mulki ina tuna shekaru kamar bakwai 7 da suka wuce a arewacin kasar nan daga cikin mafi fuskoki da tasiri, akwai wanda ya sha giyar mulki ya ce shi ya rasa me yasa Allah ya halacci Sauro ne.
Har Malam yake cewa wai shi a matsayin sa ba Injiniya ya gama tinanin sa bai sai me yasa Allah ya yi wannan ba, yanzu akwai imani a wannan wajan mutum ya ce wai bai san me yasa Allah ya yi wata halitta ba a cikin halittu wai ya gama tinani, saboda wani lokacin jahilci ba abun da baya sawa. akwai mai mulkin da ya tsaya ya ce Annabi S.W.T akwai wanda ya tsaya ya ce Allah S.A.W akwai wanda ya ce zamanin Annabi Buhari in ba haka ba a ce mutum yana shugabantar al'ummar musulmai ya na Challenging kudira da ikon Allah Ta'ala inda addini da sanin addini wannan ma ai ba mutane bane, wannan bai da ce ko wankin bandakin masallaci a basu ba indai da ilimi ake abu But haka aka tsinci kai a ciki Allah Ta'ala ya karemu daga jahilci Allah ya kare mu daga jahilai da kuma aikin jahilci
Wannan shi ne abun da Malam ya fada Allah ya sakamasa da mafificin alkairi, duk wanda bai yi imani da Allah ba shi ne zai ja da ikon Allah da abun da Allah Ta'ala ya halitta duk musulmin kwarai yasan haka.
Amman saboda kin Allah da siyasar jahilci ta wannan zamani da wasu ke yi suna ta yada cewar Dr. Isa Ali Pantami wai ya zagi Kwankwaso kaf a karatun babu inda ya kama sunan kwankwaso ballantana ya zage sh, idan kuma akwai wanda ya ji ya anbaci sunan sai ya sanar da mu musamman yaran kwankwaso wadanda ba bu mutum mai daraja da kima a idanun su kaf fadin duniya kowa suka ga dama sai su zage shi su ci mutuncin sa wannan kuskure ne babba a rayuwa wallahi, idan kuma shi kwankwaso shi ne ya yi wancan furucin na cewar bai sai me yasa Allah ya yi Sauro ba sai ku fada mana? A cikin masu zagi da cin mutuncin Malam idan kuma akwai wanda yake da ja akan hakan? To ya taimaka ya kawo mana Video ko Audio, dan Allah mu daina yada jita-jita domin ni a yanzu haka ina da Audio din kuma duk wanda ya kawo wallahi wallahi wallahi akwai kyauta mai tsoka.

DJ - TK - SABON - SHATA - NAFISA - ABDULLAHI.
MUSIC;BY DJTK SABON SHATA (NAFEESAH ABDULLAHI) PROD BY DJTK SABON SHATA TEE
The legend singer of the year DJTK SABON SHATA back with another jamb banger afro sing music is one of Hausa girl film nafeesah ABDULLAHI my super woman just download the song and share the link here .....SHATA united Mafia's present DJTK SABON SHATA
Downlord mp3
The legend singer of the year DJTK SABON SHATA back with another jamb banger afro sing music is one of Hausa girl film nafeesah ABDULLAHI my super woman just download the song and share the link here .....SHATA united Mafia's present DJTK SABON SHATA
Downlord mp3
Monday, 6 May 2019

Ta faru Ta kare.! Amina Amal Ta saki wani sabon private_videon dake tsakaninta da Hadiza_Gabon
shiga kan wannan jan rubutun dake kasa domin saukarda videon zuwa kan wayarku ku kalla.
Downlord here
Downlord here
Subscribe to:
Posts (Atom)

