A yaune dai shahararren jarumi kuma mai fada aji a masana’antar kannywood wato jarumi Ali Nuhu ya maka fitaccen jarumi Adam A Zango a kotu bisa abinda ya kira bata suna da cin mutunci da Zango yayi masa.
A takardar sammaci da kotun ta aikewa da jarumi Adam zango a yau alhamis, kotun ta bukaci da ya bayyana a gabanta a ranar litinin mai zuwa (15/04/2019) don amsa ko kare kansa bisa wannan tuhuma da jarumin yake masa.
A yayin da jarumi Adam A Zango ya karbi wannan sammaci, sai ya maida martani kamar haka:
A takardar sammaci da kotun ta aikewa da jarumi Adam zango a yau alhamis, kotun ta bukaci da ya bayyana a gabanta a ranar litinin mai zuwa (15/04/2019) don amsa ko kare kansa bisa wannan tuhuma da jarumin yake masa.
A yayin da jarumi Adam A Zango ya karbi wannan sammaci, sai ya maida martani kamar haka:
Idan baku manta ba a cikin yan kwanakin nan ne dai aka samu rashin jituwa tsakanin manyan jaruman guda biyu inda har ta kaiga jarumin Adam Zango ya rinka zagin Ali Nuhu.
Ko kuna ganin wannan mataki da jarumi Ali Nuhu ya dauka yayi daidai duba da yadda wasu jaruman ke daukar doka da hannunsu idan aka yi musu ba daidai ba?
No comments:
Write Comments