Thursday, 11 April 2019

ALIKO DANGOTE: 'YADDA ZA KA ZAMA KAMAR NI'

Mutumin da ya fi kowa arziki a nahiyar Afirka Alhaji Aliko Dangote ya bai wa matasan nahiyar shawarwari idan suna son zama kamarsa. Hamshakin attajirin ya bayyana hakan...

WANI MATASHI YA SHA ALWASHIN KARBAR BASHIN BANKI DAN ZUWA GURIN NAFISA ABDULLAHI SU YI WANI ABU

Soyayya takan sa mutum yayi abinda shi kanshi zai baiwa kanshi mamaki, musamman idan ya kamu sosai, kusan hakannne ke shirin faruwa da wani matashi da yace jarumar fina-finan...

JARUMI ALI NUHU YA MAKA ADAM A ZANGO KOTU

A yaune dai shahararren jarumi kuma mai fada aji a masana’antar kannywood wato jarumi Ali Nuhu ya maka fitaccen jarumi Adam A Zango a kotu bisa abinda ya kira bata suna...

Wednesday, 10 April 2019

KARSHEN TIKATIKA TIK WANNAN SHINE VIDEO CHATTING DIN AMINA AMAL DA HADIZA GABON DAGA FARKO HAR KARSHE

Idan baku manta ba kwanan nan anata samu rigingimu tsakanin jaruman kannywood wanda yakai ga Amina Amal da hadiza gabon suma suka samu sabani wanda Amina Amal ta wallafa...