Thursday 13 April 2017

Home Jarumi Adam A. Zango Ya Gina Katafaren Masallaci.

Danna hoton don shiga whatsapp group dinmu 👇👇👇👇


 Adam A Zango

Jarumi Adam A. Zango Ya Gina Katafaren Masallaci A Garin Su, Zangon Kataf Dake Jahar Kaduna A Nigeria.


DAGA :- Adamu Sani Chirome. 

Jarumi Adam A.Zango Ya Gina Katafaren Masallaci A Mahaifarsa, Ta Zangon Kataf, Dake Jahar Kaduna A Tarayyar Nigeria.

Inda Hakan Yayi Matukar Bawa Jama'a Da Yawa Mamaki Bisa La'akari Da Yadda Jarumin Yayi Kaurin Suna Gami Da Shan Suka Daga Wasu Tsiraru Cikin Al'umma.

Ta Yadda Suke Yada Cewa Jarumi Zango Baya Sallah Kuma Wai Dan Kungiyar Asarine, Wanda Jarumin Yasha Musanta Hakan A Wurare Da Dama Tare Da Kwararan Hujjoji.

To Yanzu Dai Ta Faru Ta Kare Game Da Wannan Zargi Domin Kuwa Yau Gashi Duniya Kanta Ta Shaida Game Da Ire Iren Ayyukan Da Wannan Jarumi Ke Assasawa Game Da Taimakon Al'umma Da Kuma Addininsa A Zahiri.

Domin Kuwa Ko A Kwanakin Baya Sai Da Jarumin Ya Kaddamar Da Gidauniya Ta Musamman Domin Tallawa Al'umma Musamman Marayu da gajiyayyu

No comments:
Write Comments